
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana a gaban babbar kotun jihar Kaduna inda ake ci gaba da shari’arsa.
Ana tsammanin Kotun zata yi hukunci game da neman belin da El-Rufai yayi.
Duk da yana daure, a yau, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yayi magana akan babban tarin jam’iyyar ADC, watau Convention.