
Wannan Bidiyon ya dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan ganin ruwan sama ya mamaye titin da ake ginawa na Lagos zuwa Calabar.
Da yawa dai na sukar Gwamnati da cewa titin ba’a yishi da inganci ba tunda gashinan har ruwa yana kwanciya a samansa.

Wannan Bidiyon ya dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan ganin ruwan sama ya mamaye titin da ake ginawa na Lagos zuwa Calabar.
Da yawa dai na sukar Gwamnati da cewa titin ba’a yishi da inganci ba tunda gashinan har ruwa yana kwanciya a samansa.