
A yaune aka gurfanar da sojojin da ake zargin da yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Jhuyin mulki a gaban babba kotun tarayya dake Abuja.
A wajan kotun an ga matan sojojin sun zo suna ta kuka suna rokon a yiwa mazajensu Afuwa.
Da yawa sun tausayawa halin da suke ciki.