Friday, June 26
Shadow

Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta sanar da ranar da zata yi zaben fidda gwani

Jam’iyyar ADC ta sanar da ranar da zata yi zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Za’a fara zabenne daga ranar 21 ga watan Mayu inda za’a yi na ‘yan majalisu sai na gwamnoni da za’a yi ranar 22 ga watan Mayu, sannan a yi na shugaban kasa ranar 25 ga watan Mayu.

Karanta Wannan  Gwamnatin Tarayya Ta Tara Naira Bilyan 60 Daga Cire Tallafin Taki, Inji Hukumar NSIA

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *