Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta sanar da ranar da zata yi zaben fidda gwani

Jam’iyyar ADC ta sanar da ranar da zata yi zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Za’a fara zabenne daga ranar 21 ga watan Mayu inda za’a yi na ‘yan majalisu sai na gwamnoni da za’a yi ranar 22 ga watan Mayu, sannan a yi na shugaban kasa ranar 25 ga watan Mayu.

Karanta Wannan  Gwamna Abba Kabir Na Jihar Kano Ya Gwangwaje Manyan Mawakan Kwankwasiyya, Abubakar Sani Da Nazifi Asnanic Da Motoci Kirar Honda Anaconda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *