Tuesday, August 11
Shadow

Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta sanar da ranar da zata yi zaben fidda gwani

Jam’iyyar ADC ta sanar da ranar da zata yi zaben fidda gwani na jam’iyyar.

Za’a fara zabenne daga ranar 21 ga watan Mayu inda za’a yi na ‘yan majalisu sai na gwamnoni da za’a yi ranar 22 ga watan Mayu, sannan a yi na shugaban kasa ranar 25 ga watan Mayu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Wutar Daji ta mamaye kasar Yahudawan Israyla inda suka ce basu taba ganin Irin Wannan bala'in ba a tarihin kasar, Lamarin ya sha Karfinsu suna neman taimakon kasashen Duniya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *