
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito kofar gidansa a Abuja yanawa manema labarai jawabi bayan da masoyansa suka taru suke kiran ya fito takarar shugaban kasa a 2027.
An ga mutane dauke da kwalayen yabo da kuma kira ga shugaba Jonathan ya fito takarar shugaban kasa.
Saidai zuwa yanzu yana magana da manema labarai tukuna