
Daruruwan mutanene suka taru a wajan kaddamar da yakin neman zaben shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a garin Zaria na jihar Kaduna.
Kakakin majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen ne ya kaddamar da yakin neman zaben sa a karo na biyar tare dana shugaban kasar.
An ga mawaki, Dauda Kahutu Rarara a wajan kaddamar da yakin neman zaben.