
Wannan wani dan darika ne da ya jawo cece-kuce bayan da yace shi a wajansa, Shehu Tijjani Manzon Allah ne.
Saidai yace fahimtarsa ce amma bai tursasawa kowa ya amince da hakan ba.
Dr. Hussain Kano dai ya masa martani me zafi.

Wannan wani dan darika ne da ya jawo cece-kuce bayan da yace shi a wajansa, Shehu Tijjani Manzon Allah ne.
Saidai yace fahimtarsa ce amma bai tursasawa kowa ya amince da hakan ba.
Dr. Hussain Kano dai ya masa martani me zafi.