
Rahotanni sun ce makarantar Kiristoci Mission dake Kano inda daliba Nihal ta rigamu gidan gaskiya bayan da aka sata Gwale-gwale sun kori dalibai 20.
Rahoton yace an kori dalibanne saboda zargin sun bayar da sheda akan abinda akawa Nihal har rai yayi halinsa.
Dan fafutuka a kafafen sada zumunta, Kibanna ya bayyana hakan