Wednesday, August 12
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda Matar Dan takarar Gwamnan jihar Nasarawa, Hajiya, Maryam Ahmad Wadada ke raba makudan kudade

Wannan matar dan takarar Gwamnan jihar Nasarawa a jam’iyyar APC, Sanata Ahmad Wadada me suna Hajiya Maryam Wadada ce.

An ganta tana rabawa talakawa kudade sabbin ‘yan Naira dari biyar.

Lamarin ya dauki hankula.

Karanta Wannan  Ina Son In Sanar Al'ummar Jihar Katsina Da Ku Cewar "Shugaban Kasa Bola Tinubu Zai Zo Jihar Katsina Kuma Ya Kwana, Wanda Bai Taɓa Yi Ba A Cikin Jihohin Najeriya, Bayan Mahaifarsa Jihar Legas, Domin Taya Mu Murna Da Kuma Ƙaddamar Da Ayyuka. Ina Kira Ga Al'ummar Jihar Katsina Su Fito Tarbar Shugaban Kasa".

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *