Saturday, May 17
Shadow

Farashin abinci ya sauko a jihar Yobe da ke arewacin Najeriya

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Wannan dai ana ganin zai rage radadin da jama’ar yankin ke fuskanta, yayin da kasar da ke yammacin Afirka ke fama da hauhawar farashin kayayyaki.

Matakin shugaban kasar, Bola Ahmed Tinubu, na cire tallafin man fetur lokacin da yake karbar rantsuwar kama aiki, ta haifar da tsadar rayuwa da kuma tsadar man a sassan kasar.

Karanta Wannan  Ko Tinubu mutumin kirki ne ko Mugune sai ya sake zama shugaban kasa a shekarar 2027 yayi 8 kamin ya sauka>>Inji Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *