Thursday, May 14
Shadow

An yi zàngà-zàngàr neman a sauke shugaban INEC a Sokoto

Wasu kungiyoyin fafutuka a jihar Sokoto sun yi zanga-zangar neman a sauke shugaban INEC, Farfesa, Joash Amupitan daga mukaminsa.

Kungiyoyin sun yi zanga-zangar ne a Ranar Laraba inda suka yi tattako zuwa ofishin INEC.

Shugaban zanga-zangar, Yusuf Abubakar ya bayyana cewa, suna neman shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke shugaban INEC ko kuma shugaban INEC din ya sauka da kansa.

Karanta Wannan  Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello da EFCC ke bincike kan zargin Satar Naira Biliyan 80 yace shugaba Tinubu ba sai ya je jikar Kogi yakin neman zabe ba, ya ci zaben 2027 a jihar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *