Thursday, April 23
Shadow

An yi zàngà-zàngàr neman a sauke shugaban INEC a Sokoto

Wasu kungiyoyin fafutuka a jihar Sokoto sun yi zanga-zangar neman a sauke shugaban INEC, Farfesa, Joash Amupitan daga mukaminsa.

Kungiyoyin sun yi zanga-zangar ne a Ranar Laraba inda suka yi tattako zuwa ofishin INEC.

Shugaban zanga-zangar, Yusuf Abubakar ya bayyana cewa, suna neman shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke shugaban INEC ko kuma shugaban INEC din ya sauka da kansa.

Karanta Wannan  Osinbajo ya baiwa Tinubu shawarar ya tallafawa talakawa dan ana cikin matsi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *