Saturday, January 10
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Kai Duniya, Wannan ‘yan Matan sun dauki hankula bayan da Mahaifinsu ya rasu suka ce ba zasu je kan gawarsa ba

Kalli Bidiyon: Kai Duniya, Wannan ‘yan Matan sun dauki hankula bayan da Mahaifinsu ya rasu suka ce ba zasu je kan gawarsa ba

Duk Labarai
Wadannan matasan 'yan matan sun dauki hankula a kafafen sada zumunta bayan da mahaifinsu ya rasu amma suka ce ba zasu hakarci jana'izar su ba. Sun bayyana cewa, tun suna kananan yara ya barsu, bai san cinsu ba, bai san shan su ba, sannan a yanzu idan aka zo neman aurensu cewa ake shegune. Sun bayyana cewa, ko Sallah suka yi ba zasu masa addu'a ba. https://www.tiktok.com/@fatima.yakubu54/video/7591445440088837397?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7591445440088837397&source=h5_m&timestamp=1767546204&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_ca...
Kalli Bidiyon Da Duminsa: Daya daga cikin manyan malaman Arewa ya bayyana cewa kasar Amurka ta sakashi cikin wanda zata kawowa Khàrì

Kalli Bidiyon Da Duminsa: Daya daga cikin manyan malaman Arewa ya bayyana cewa kasar Amurka ta sakashi cikin wanda zata kawowa Khàrì

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa kasar Amurka ta sakashi cikin malaman da zata jefawa Bòm. Ya bayyana hakane a yayin karatun da yake a masallacinsa. Malam ya kara da cewa an kirashi a waya aka sanar dashi daga Abuja. Kasar Amurka ta kawo Khàrì jihar Sokoti inda tace tana fadane da masu Mhuzghunawa Kiristoci.
Kalli Bidiyon abinda Gwamnan Bauchi yawa shugaban karamar hukuma da ya zauna kujera daya da sarkin Bauchi

Kalli Bidiyon abinda Gwamnan Bauchi yawa shugaban karamar hukuma da ya zauna kujera daya da sarkin Bauchi

Duk Labarai
A wani Bidiyo da yake yawo a kafafen sada sumunta, An ga Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Muhammad ya cewa wani da ya zauna a kusa da Me Martaba Sarkin Bauchi ya tashi. Gwamnan ya cewa wanda ya zauna din me zai sa ya zauna kujera daya da Sarkin Bauchi? Yacewa Sarkin yana wasa da kujerar Sarauta. https://twitter.com/i/status/2007746894899138776 Gwamnan ya fadi maganar cikin tsawa. Wasu dai sun ce Gwamnan bai kyautawa mutumin ba inda wasu ke bayyana cewa, shugaban karamar hukuma ne.
Bankunan Najeriya sun rufe rassa 229 saboda mutane sun rage zuwa

Bankunan Najeriya sun rufe rassa 229 saboda mutane sun rage zuwa

Duk Labarai
Wani Rahoto da babban bankin Najeriya, CBN ya fitar yace, Bankukan Najeriya sun rufe rassa 229 a fadin kasar saboda raguwar yawan mutanen dake zuwa bankunan. Rahotan yace yawanci mutane na zuwa POS ne dan cirewa ko saka kudi maimakon su shiga Banki. Rahoton ya kara da cewa, an saka kudi sau 5,373 a shekarar 2023 inda a shekarar 2024 kuma aka saka kudi sau 5,144 wanda hakan ke nuna cewa yawan kudaden da ake sakawa a Bankuna sun ragu.
Kalli Bidiyon: Abinda Musbahu M. Ahmad yayi akan komawar Abba APC da mutane ke ta cewa ashe hankalinsa kadanne

Kalli Bidiyon: Abinda Musbahu M. Ahmad yayi akan komawar Abba APC da mutane ke ta cewa ashe hankalinsa kadanne

Duk Labarai
Tauraron mawakin Hausa, Musbahu M. Ahmad ya bayyana a wani bidiyo yana ihu yana fadar cewa Gwamnatin Kano zata yi jifar Gafiyar Baidu saboda komawar Gwamna Abba jam'iyyar APC. Saidai wannan abu da yayi, ya dauki hankulan mutane inda wasu ke cewa, hakan bai kamata ba. Wasu sun rika bayyana cewa, da sun dauki Musbahu me hankali amma yanzu ya fadi ba nauyi a wajansu. https://www.tiktok.com/@misbahumahmad/video/7591184674844675348?_t=ZS-92mvgyQjbRh&_r=1
Kalli Bidiyon: Kudi ne Biliyan 1 aka baiwa Sheikh Khalifa Sani Zaria akan ayi Tsàfy dan Jhuyin mulkin da aka shirya yiwa shugaba Tinubu yayi nasara,Shiyasa aka kamashi>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyon: Kudi ne Biliyan 1 aka baiwa Sheikh Khalifa Sani Zaria akan ayi Tsàfy dan Jhuyin mulkin da aka shirya yiwa shugaba Tinubu yayi nasara,Shiyasa aka kamashi>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Lawal Triumph ya bayyana cewa Biliyan 1 ce aka baiwa Sheikh Khalifa Sani Zaria akan ayi tsafi dan a yi nasarar yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin Mulki. Yace dalili kenan da yasa aka kamashi. Malam yace yasan da hakane ta hanyar kiran waya jihar Abinda ya faru, watau, Kaduna inda aka bashi wannan labari. Duk da yake malam bai bayyana sunan malamin da yake nufi ba, da yawa sun fassara cewa, da malam Sheikh Khalifa Sani Zaria yake. Yace irin wannan abinne ba za'a taba ganin dan Izala a ciki ba. https://www.tiktok.com/@sobman_fans_pantami/video/7591237341218442514?_t=ZS-92mrwD8jpNh&_r=1