Saturday, March 7
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya ta shigar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai kara kotu

Da Duminsa: Gwamnatin tarayya ta shigar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai kara kotu

Duk Labarai
Rahotanni sun tabbatar da cewa, Gwamnatin tarayya ta shigar da malam Nasiru Ahmad El-Rufai kara kotu. Gwamnatin ta shigar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai kotu ne bisa zargin maganar da yayi ta cewa yana sauraren duk wayar da me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ke yi. Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a Arise TV. Shahararren lauya, Deji Adeyanju ne ya wallafa takardar shigar da karar a shafinsa na X. https://twitter.com/i/status/2023345858058821654 https://twitter.com/i/status/2023345858058821654
Ciki da gaskiya :Kalli Yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya cika mota Hilux da takardu dake dauke da bayanan yadda ya kashe duka kudaden da ya samu lokacin yana Gwamnan Kaduna

Ciki da gaskiya :Kalli Yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya cika mota Hilux da takardu dake dauke da bayanan yadda ya kashe duka kudaden da ya samu lokacin yana Gwamnan Kaduna

Duk Labarai
Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya cika motar Hilux da takardu dake dauke da bayanan yanda ya samu kudi da yanda ya kashesu lokacin yana Gwamna. Malam ya tafi da motar zuwa ofishin EFCC a yau, Litinin. Daya daga cikin yaransa ne ya bayyana hakan. https://twitter.com/i/status/2023334251996090732 https://twitter.com/i/status/2023328744392274366
Kalli Bidiyon Da Duminsa: An Harbawa magoya bayan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai barkonon tsohuwa yayin da suka yi dandazo a ofishin EFCC

Kalli Bidiyon Da Duminsa: An Harbawa magoya bayan Malam Nasiru Ahmad El-Rufai barkonon tsohuwa yayin da suka yi dandazo a ofishin EFCC

Duk Labarai
A yayin da a yau, Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ke amsa gayyatar da EFCC ke masa ya tafi ofishinsu. Magoya bayansa sun fito suna zanga-zangar nuna goyon baya a gareshi inda suka taru a kofar ofishin EFCC. Saidai an banka musu Barkonon tsohuwa inda aka ga suna ta rufe hancinsu. https://twitter.com/i/status/2023345645709648175
Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kama hanyar zuwa ofishin EFCC dan amsa gayyatar da suka masa

Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kama hanyar zuwa ofishin EFCC dan amsa gayyatar da suka masa

Duk Labarai
Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya kama hanyar zuwa ofishin EFCC dan amsa gayyatar da suka masa. An ga dandazon mutane sun taru sun yi masa rakiya. https://twitter.com/i/status/2023328871341498393 Dama dai malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa a ranar Litinin zai amsa gayyatar da EFCC suka masa. https://twitter.com/i/status/2023330883105673619
Kalli Bidiyon: Rikicin Hafsat Lawancy da Sadiya Haruna, Hafsat tace idan Sadiya Haruna ta isa kowace a cikinsu ta yi Bidiyon babi rigar Nòwnòw

Kalli Bidiyon: Rikicin Hafsat Lawancy da Sadiya Haruna, Hafsat tace idan Sadiya Haruna ta isa kowace a cikinsu ta yi Bidiyon babi rigar Nòwnòw

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hafsat Lawancy wadda aka fi sani da Hafsat Baby ta mayarwa da Sadiya Haruna Martani inda tace idan ta isa su duka su yi Bidiyo babu rigar mama. Ta bayyana hakane a wani Live da aka yi inda tace tana son ne su nunawa Duniya kyawun Nònùwànsu. Rikici dai ya balle tsakanin Sadiya Haruna da Hafsat Baby inda suke ta jifar juna da kalamai marasa dadi. https://www.tiktok.com/@ali_sharif123/video/7607311067706084628?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=e...
Kalli Bidiyon: Ganin Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da ciki yasa ana ta mata fatan Alheri

Kalli Bidiyon: Ganin Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da ciki yasa ana ta mata fatan Alheri

Duk Labarai
Wani Bidiyo ya bayyana a kafafen sada zumunta inda aka ga tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da ciki tare da 'yar uwarta. Da yawa sun yi mata fatan Allah ya sauke ta lafiya. https://www.tiktok.com/@ayeesha.sadau5/photo/7607076298996993300?_r=1&_t=ZS-93xx48jb2vI Danna nan dan kallon Bidiyon Babu dai tabbacin ingancin wannan Bidiyon amma du da haka ya dauki hankula sosai.
Allah Sarki Kalli Bidiyon: Ina zaman zamana na kashe aurena, yanzu shekara biyu kenan zan yi Azumi na biyu a gidan mu>>Inji Wannan bazawarar

Allah Sarki Kalli Bidiyon: Ina zaman zamana na kashe aurena, yanzu shekara biyu kenan zan yi Azumi na biyu a gidan mu>>Inji Wannan bazawarar

Duk Labarai
Wannan wata bazawarace da tace tana zamanta a gidan mijinta ta kashe aurenta. Tace yanzu shekaru 2 kenan da mutuwar auren nata. tace gashi zata yi azumi biyu a gidansu kuma bata samu wata ci gaba ba. Ta bayyana cewa tana son aure inda ta rika rokon tsohon Mijinta ya dawo. https://www.tiktok.com/@dumdum8109/video/7607127765179026709?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7607127765179026709&source=h5_m&timestamp=1771233151&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&am...
Fadar Shugaban asa ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da bata mata suna ta hanyar yada labaran Karya

Fadar Shugaban asa ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da bata mata suna ta hanyar yada labaran Karya

Duk Labarai
Fadar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta zargi Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da yada labaran karya dan bata mata suna. Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan. Yace abinda ElRufai yake yi yana son ya kawar da hankulan mutanene daga kan zargin cin hanci da rashawa da ake masa a jihar Kaduna. Kuma yana son jawo hankalin mutanen Najeriya ne akansa. Ya kuma zargi malam da amfani da labaran karya wajan batawa gwamnati suna. Gwamnatin ta kuma zargi ElRufai da kokarin kawo tsoro da tashin tashina a fadin Najeriya. Yace kuma ElRufai na son mutane su rika ganin kamar ana son a zalinceshine.
Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Kalli Bidiyon: Abinda ya faru da ‘yan kasuwar Singa ina cewa Allah ya Qara>>Inji Abba Dantata

Duk Labarai
Wani Dan Tiktok me suna Abba Dantata ya bayyana farin cikinsa da iftila'in da ya fadawa 'yan kasuwar Singa. Ya bayyana cewa, yana musu Allah Qara. Yace dalilinsa shine 'yan kasuwar suna boye kayan abinci yayin da mutane ke cikin bukata. Hakanan ya zargi 'yan kasuwar da cewa basa taimako kuma basa fitar da zakka. Danna nan dan kallon Bidiyonsa