Saturday, June 27
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: Davido yawa Rarara Martani

Da Duminsa: Davido yawa Rarara Martani

Duk Labarai
Bayan sukar da Rarara yawa mawaki Davido saboda Davido din ya saka riga me dauke da sunayen dalibai da aka sace a jihar Oyo. Davido din ya masa martani da safiyar yau. Davido yayi repost na abinda Rarara ya gaya masa inda ya rubuta cewa Rarara ko sunansa bai iya fada ba wai Debidoo yake cewa. https://twitter.com/i/status/2067162958384513472
Da Duminsa: Ji matakin da aka dauka akan Sadiq Sani Sadiq saboda yace zai shirya zàngà-zàngà

Da Duminsa: Ji matakin da aka dauka akan Sadiq Sani Sadiq saboda yace zai shirya zàngà-zàngà

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Sadiq Sani Sadiq da yake shirin shirya zanga-zanga akan matsalar tsaro ya bayyana cewa an nemeshi. Baidai bayyana su wanene suka gayyaceshi ba amma da yawa na kyautata zaton DSS ne. Sadiq yace zai amsa gayyata amma zai sanar da lauyoyinsa kuma ko da an jishi shiru sai a nemeshi a wajan wanda suka gayyaceshi. Sadiq dai ya ce rubuce-rubuce basu kawo karshen matsalar tsaro ba shiyasa suke shirin yin zanga-zanga.
Kalli Bidiyon da Duminsa: A karin farko Sarkin Kano, Muhammad Sanusi yayi magana kan rashin adalcin da akewa Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Kalli Bidiyon da Duminsa: A karin farko Sarkin Kano, Muhammad Sanusi yayi magana kan rashin adalcin da akewa Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II ya bayyana cewa, rashin adalcin da akewa abokinsa, tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai bai kamata ba. Ya bayyana cewa, Sharudan belin da aka sakawa El-Rufai sun yi tsauri, yace kuma ba wai yana magana saboda malam Nasiru Ahmad El-Rufai bane. Yace idan yau El-Rufai ake ma haka, gobe abin kan wani zai fada. https://twitter.com/i/status/2066918685151760667
Kalli Bidiyon: Mijinku ba Mala’ika bane, ba Sahabi bane dan haka dole ya nemi mata>>Wannan matar ta gargadi mata su daina binciken wayar mazansu

Kalli Bidiyon: Mijinku ba Mala’ika bane, ba Sahabi bane dan haka dole ya nemi mata>>Wannan matar ta gargadi mata su daina binciken wayar mazansu

Duk Labarai
Wannan baiwar Allahn ta gargadi mata da cewa su daina bibiyar wayoyin mazanjensu. Tace mazan yanzu ba annabawa bane ba ma'asumai bane, ba sahabbai bane dan haka dolene su bi mata. Ko da kuma basu bi mata ba, matan zasu bisu. https://www.tiktok.com/@the_bridesroom/video/7651912109436980500?_r=1&_t=ZS-97GPGB2Dzso