Monday, December 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Arewa ba ta da hujjar zargiɲ Tinubu na nuna mata wariya -inji Gwamna Uba Sani

Arewa ba ta da hujjar zargiɲ Tinubu na nuna mata wariya -inji Gwamna Uba Sani

Duk Labarai
Arewa ba ta da hujjar zargiɲ Tinubu na nuna mata wariya -inji Gwamna Uba Sani Gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya ce Arewa ba ta da hujjar zargin Shugaba Bola Tinubu da nuna wariya. Ya bayyana cewa Arewa tana da muhimman mukamai a gwamnati kamar harkar noma da tsaro. Uba Sani ya kuma ce Jihar Kaduna ta samu ci gaba a fannin noma da zaman lafiya karkashin gwamnatin Tinubu, inda babu rikicin addini ko kabilanci a cikin shekaru biyu da suka gabata. Ayau News ta ruwaito Gwamnan ya bukaci shugabannin Arewa da su daina siyasantar da komai, su mayar da hankali kan aiki da cigaban al’umma. Me zaku ce?
Bidiyo: Itama Momi Gombe ta baiwa abokin aikinta, Jarumin Kannywood, Jamilu Kochila gudummawar Naira Miliyan 1 a waja bikin aurensa

Bidiyo: Itama Momi Gombe ta baiwa abokin aikinta, Jarumin Kannywood, Jamilu Kochila gudummawar Naira Miliyan 1 a waja bikin aurensa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Momi Gombe ta baiwa abokin aikinta, Jamilu Kochila gudummawar Naira Miliyan 1 a wajan bikinsa. https://www.tiktok.com/@agg_multimedia_services/video/7534126648350838072?_t=ZS-8yYx8vacpFp&_r=1 Itama Teema Makamashi ta baiwa Kochila gudummawar Naira 500,0000. Hakanan akwai da kasuwa da ya baiwa Angon gudummawar Naira Miliyan 10.
Kalli Bidiyon yanda Ahmed Musa ya baiwa Jarumin Kannywood, Jamilu Kochila Gudummawar Naira Miliyan 5 a ranar aurensa

Kalli Bidiyon yanda Ahmed Musa ya baiwa Jarumin Kannywood, Jamilu Kochila Gudummawar Naira Miliyan 5 a ranar aurensa

Duk Labarai
Shahararren dan kwallon Najeriya, Ahmed Musa ya baiwa jarumin fina-finan Hausa, Jamilu Kochila gudummawar Naira Miliyan 5 a wajan bikin aurensa. Ahmed Musa wanda shine shugaban Kungiyar Kano Pillars ya samu rakiyar abokinsa, Shehu Abdullahi wajan bikin. https://www.tiktok.com/@agg_multimedia_services/video/7534121142206942470?_t=ZS-8yYuFXf1o8n&_r=1
Kalli Bidiyo yanda Hadiza Gabon Ta baiwa Abokin Aikinta, Ango Jamilu Adamu Kochila kyautar Naira Miliyan 2 ranar aurensa

Kalli Bidiyo yanda Hadiza Gabon Ta baiwa Abokin Aikinta, Ango Jamilu Adamu Kochila kyautar Naira Miliyan 2 ranar aurensa

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon ta baiwa Abokin aikinta, Jarumi, Jamilu Adamu Kochila kyautar Naira Miliyan 2 a wajan bikinsa. Bidiyon hakan ya yadu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga irin gudummawar da ake baiwa Jarumin. https://www.tiktok.com/@agg_multimedia_services/video/7534124829511798072?_t=ZS-8yYqv59xDEX&_r=1
Kalli Bidiyo: Matashi daga Arewa me karatun Qur’ani ya zarta Mawaki Davido mabiya a Tiktok

Kalli Bidiyo: Matashi daga Arewa me karatun Qur’ani ya zarta Mawaki Davido mabiya a Tiktok

Duk Labarai
Matashi daga Arewa me amfani da sunan Youngalajerh8 a Tiktok dake Karanta Qur'ani ya samu mabiya sama da shahararren mawakin Najeriya, Davido. Younalajerh8 ya kai mabiya Miliyan 9 a Yayin da shi kuma Davido ke da mabiya Miliyan 8.8. Hakan yasa mutane da yawa fadin cewa ba sai mutum yayi abin banza ba kamin ya daukaka a Tiktok. https://www.tiktok.com/@youngalajerh8/video/7530169409021758727?_t=ZS-8yYO9wzk9Ef&_r=1
Kalli Bidiyo:Malaman Izala na ta yabon Sheikh Maqari saboda kalaman da yayi akan Mafarki

Kalli Bidiyo:Malaman Izala na ta yabon Sheikh Maqari saboda kalaman da yayi akan Mafarki

Duk Labarai
Malaman Izala da dama na ta yabon Sheikh Ibrahim Maqari saboda kalaman da yayi akan Mafarki. Maqari ya kore samar da ayyukan addini daga mafarki. Wannan ne yasa wasu Malam Izala suka rika murna da jin wadannan kalamai tare da fadar cewa, Maqari ya kore ayyukan Dariqa. https://www.tiktok.com/@daawah.tv/video/7532276550721490232?_t=ZS-8yYMizacDE8&_r=1 https://www.tiktok.com/@daawah.tv/video/7533259051212246328?_t=ZS-8yYMXHElbzl&_r=1
Gyaran filayen jirgin sama: Hadimin Ganduje Salihu Tanko-Yakasai ya soki Tinubu, ya ce “Emi Lokan” ta zama “Lagos Lokan”

Gyaran filayen jirgin sama: Hadimin Ganduje Salihu Tanko-Yakasai ya soki Tinubu, ya ce “Emi Lokan” ta zama “Lagos Lokan”

Duk Labarai
Daya daga cikin hadiman tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai, ya bayyana damuwarsa kan salon shugabancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa ana fifita yankin Legas da Kudu maso Yamma fiye da sauran sassan kasar. A wani rubutu na ra'ayi da ya wallafa a yau Asabar, Yakasai ya ce ko da ya ke ya fahimci taken “Emi Lokan” da Shugaba Tinubu ya yi amfani da shi a lokacin kamfen din sa, yana yawan tambayar ko shugaban Najeriya ne gaba ɗaya ko kuma na Legas kawai. “Ana nuna wariya idan aka kwatanta da Legas, ba kawai a fannin ayyuka ba har ma da na mukamai,” in ji Yakasai. “Zai yi kyau mu ce ‘Emi Lokan’ ta rikide zuwa ‘Lagos Lokan’.” Yakasai ya bayyana damuwa kan abin da Najeriya za ta fuskanta idan wannan tsarin da ake gani a yanzu ya ci gaba har z...