Allah Sarki Kalli Bidiyon: Yanda Tauraruwar Kannywood, Fatima Hussain Cikin kuka tare Alhinin abinda akawa daliban makarantar mata ta jihar Kebbi
Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta fito ta bayyana takaici kan garkuwa da dalibai mata 25 da aka yi a jihar Kebbi.
Ta bayyana hakane a shafinta na sada zumunta inda tace idan ba'a so a yi karatu ne a kulle makarantun mana.
Tace duka yaushe aka sace dalibai mata amma gashi an sake yi.
Tace daliban na da kananan shekaru.
https://www.tiktok.com/@fateeemahussain/video/7574376952191028500?_t=ZS-91WmE2naJV3&_r=1








