Friday, December 5
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji Yanda Wani me suna John Ya Hàllàqà wani Almàjìrì a jihar Kebbi

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Ji Yanda Wani me suna John Ya Hàllàqà wani Almàjìrì a jihar Kebbi

Duk Labarai
Ana zargin Wani me suna john da yiwa wani Almajiri yankan Rhago a jihar Kebbi. Malamin Almajirin me suna Sani ya bayar da labarin yanda lamarin ya kasance inda yace ya kammala sallar Asubahi sai yara suka shiga suka gaya masa. Yace yaran sun so su dauki doka a hannu amma sai yaje ya kira 'yansanda. https://twitter.com/DanKatsina50/status/1992975711380881644?t=1Ck-luZv8G_x2dWql4C9-Q&s=19
Idan ba Gwamnatice ta daure mana Gìndy muke abìndà muke ba Allah ya Tsynè min Allbarka>>Inji Wani Tshàgyèràn Dhàjì

Idan ba Gwamnatice ta daure mana Gìndy muke abìndà muke ba Allah ya Tsynè min Allbarka>>Inji Wani Tshàgyèràn Dhàjì

Duk Labarai
Wani bafulatani wanda dan Bindiga ne ya bayyana cewa Gwamnati ce ta daure musu gìndy suke abinda suka ga dama na ta'addanci. Bidiyon bafulatanin tsohon Bidiyon ne amma saboda yawaitar hare-haren 'yan Bìndìgà yasa ake ta kara yadashi a kafafen sada zumunta. Yace Saniya bata Haifar Bindiga. https://twitter.com/OurFavOnlineDoc/status/1992833250264219726?t=8FDH9pL-LZUei7DkqMZVOA&s=19
Fàrgàbàr tsàrò ta faru a makarantar Government Girls College, Maiduguri

Fàrgàbàr tsàrò ta faru a makarantar Government Girls College, Maiduguri

Duk Labarai
Rahotanni daga makarantar Government Girls College, Maiduguri dake jihar Borno sun bayyana cewa, An samu fargabar tsaro a tsakanin daliban makarantar. Rahotanni sun ce lamarin ya farune da daren ranar Litinin inda Daliban suka suka fita da gudu suna cewa sun ga wasu sun shiga makarantar. Saidai Hukumomin makarantar sun bayyana cewa jita-jita ce kawai ta faru sun yi bincike babu wata fargabar tsaro a makarantar. Hakanan hukumar 'yansanda ta jihar ma ta tabbatar da cewa babu wata matsalar tsaro da ta faru a makarantar. Hakan na zuwane a yayin da ake fama da satar dalibai a makarantu daban-daban na Arewa.
‘Yan damfarar Yanar gizo su fi kowane irin bata gari yiwa Najeriya illa ta fannin tattalin arziki>Inji EFCC

‘Yan damfarar Yanar gizo su fi kowane irin bata gari yiwa Najeriya illa ta fannin tattalin arziki>Inji EFCC

Duk Labarai
Hukumar yaki da Rashawa da cin hanci a Najeriya, EFCC ta bayyana cewa, 'yan damfarar yanar gizo, watau Yahoo Boys sun fi kowane irin bata gari yiwa Najeriya illa. Me magana da yawun Hukumar, Dele Oyewale ne ya bayyana hakan a wata ganawa da manema labarai. https://twitter.com/NigeriaStories/status/1993002019670667546?t=oGgnUHsBIz-zPzaTsFhpeA&s=19
Duk Wata cefanen Dubu dari shida nakewa matata da kasuwanci na saka kudin da yanzu naci riba>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Wata cefanen Dubu dari shida nakewa matata da kasuwanci na saka kudin da yanzu naci riba>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, Duk wata cefanen Naira Dubu dari shida yake wa matarsa. Yace amma yanzu idan shi kadai ne dubu dari da hamsin ta isheshi. Ya bayyana cewa kudaden da yake kashewa matar tasa da kasuwanci ya sakasu da ba karamar riba zasu kawo masa ba. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7576326800993832199?_t=ZS-91fs2JLOXOD&_r=1 Gfresh ya bayyana hakane bayan rabuwarsa da matarsa inda ya mata saki daya biyo bayan zuwa wajan tsohuwar matarsa, Sadiya Haruna da yayi.
Da Duminsa: Kasar Ingila ta ki amincewa da Bukatar Gwamnatin Najeriya ta a dawo da Ike Ekweremadu Najeriya ya kammala zaman gidan yarinsa anan

Da Duminsa: Kasar Ingila ta ki amincewa da Bukatar Gwamnatin Najeriya ta a dawo da Ike Ekweremadu Najeriya ya kammala zaman gidan yarinsa anan

Duk Labarai
Rahotanni daga kasar Ingila na cewa, kasar ta ki amincewa Najeriya ta dawo da Sanara Ike Ekweremadu Najeriya ya kammala zaman gidan yarinsa anan. Sanata Ike Ekweremadu na zaman gidan yari a kasar Ingila ne bayan da aka kamashi da laifin safarar dan adam da kuma cire sassan jikin dan adan ba tare da izini ba. Gwamnatin tarayya ta aike da tawaga ta musamman zuwa kasar Ingila dan ta roki kasar a dawo da Sanata Ike Ekweremadu ya ci gaba da zaman yarinsa a Najeriya. Saidai kasar tace bata yadda ba.
Wai Brigadier General ne Ya rasa Rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji kamar babu abinda ya faru>>Wannan matar wadda Mijinta Sojane ta koka kan rashij Janar Muhammad Uba

Wai Brigadier General ne Ya rasa Rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji kamar babu abinda ya faru>>Wannan matar wadda Mijinta Sojane ta koka kan rashij Janar Muhammad Uba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan matar wadda mijinta Soja ne ta koka da cewa Wai Brigadier general ne ya rasa rayuwarsa a irin wannan hanyar amma shiru kake ji. Tace lokacin shna yara idan kurtu ya rasa rayuwarsa ta irin wannan hanyar ba karamin tashin hankali ake shiga ba, za'a rikita gari ne kowa sai ya shaida. Tace amma abin takaici ji kake shiru an kashe me mukamin Brigadier General. Ta yi kira ga shugaba Tinubu ya dauki mataki kan lamarin. https://twitter.com/emekabk21/status/199266122...
Na tsynèwà duk wani Tshàgyèràn Dhàjì na kasarnan kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba>>Inji Fasto Oyedepo

Na tsynèwà duk wani Tshàgyèràn Dhàjì na kasarnan kuma Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmi ba>>Inji Fasto Oyedepo

Duk Labarai
Bishop David Oyedepo wanda ya kirkiri Cocin Living Faith ya bayyana cewa, Najeriya ba zata taba zama kasar Musulmai ba. Ya bayyana hakane a cocin nasa yayin da yakewa mabiyansa jawabi. Yace Cocin Najeriya ba za'a iya lalata ta ba. Sannan masu kawo hari 'yan Jìhàdìn Islama na yi suna yi. Yayi Allah wadai da hare-haren da masu daukar nauyinsu inda yace gaba daya ya tsine musu Albarka. Yayi kira ga mabiyansa da su dukufa da addu'a ta tsawon kwanaki 7 dan kawo karshen lamarin
Wannan Mahaifiyar ta dauki Hankula bayan data Bugi Kirjin cewa tana Alfahari da diyarta ta kammala jami’a a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa budurcinta ba

Wannan Mahaifiyar ta dauki Hankula bayan data Bugi Kirjin cewa tana Alfahari da diyarta ta kammala jami’a a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa budurcinta ba

Duk Labarai
Wata mahaifiya ta dauki hankula bayan data bugu Qirjin cewa diyarta ta kammala jami'ar ABSU dake jihar Abia a matsayin Budurwa ba tare da ta rasa Budurcinta ba. Tace an gaya mata cewa ba zata iya baiwa diyarta tarbiyyar data kamata ba idan taje jami'a amma gashi yanzu ta nunawa Duniya cewa zata iya. https://www.youtube.com/watch?v=SIY_0EAtzNU?si=6X2uzqgTxn8xcRXO
Karanta Jadawalin Jihohin Arewa 8 da suka kulle makarantu

Karanta Jadawalin Jihohin Arewa 8 da suka kulle makarantu

Duk Labarai
A makon da ya gabata ne Najeriya ta yi fama da hare-hare mafi muni kan makarantu cikin ƙanƙanin lokaci. A ranar litinin ƴan bindiga sun far wa makarantar kwana ta ƴan mata da ke garin Maga a jihar Kebbi, tare da sace ɗalibai 25. Kwanaki ƙalilan bayan nan, a ranar juma'a, wasu ƴan bindiga a kan babura suka shiga makarantar kwana da St Mary da ke garin Papiri a karamar hukumar Agwara da ke jihar Neja, suka sace ɗalibai da malamai da ake hasashen sun kai 300. Ƴan ƙasar na ci gaba da bayyana fushin su kan yadda ake ci gaba da samun ƙaruwar hare hare a makarantu da sace ƙananan yara. Sai dai har yanzu gwamnatin ƙasar na nanata cewa ta na ɗaukar matakan dawo da waɗanda aka sace, amma har yanzu ba ta kai ga nasara ba, sai dai akwai waɗanda rahotanni suka bayyana cewa sun tsere. Wan...