Saturday, December 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Bidiyo Da Duminsa: A karshe dai Tijjani Gandu ya bayyana dalilin daukar hotuna da Maryam Booth

Bidiyo Da Duminsa: A karshe dai Tijjani Gandu ya bayyana dalilin daukar hotuna da Maryam Booth

Duk Labarai
Mawakin siyasa, Tijjani Gandu ya bayyana dalilin daukar hotuna tare da Maryam Booth. A baya dai ya saka hotunansa tare da Maryam inda yace nan da awanni 24 zai bayyana dalilin hakan inda da yawa suka yi tsammanin auren ta zai yi. Saidai da alama sabuwar waka ce zai saki me taken Amarya Me Capacity https://www.tiktok.com/@tijjanigandu/video/7579018772808224020?_t=ZS-91s0XWn9eML&_r=1 https://vt.tiktok.com/ZSfpA8CE3
A yayin da yake sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gano cewa Rev. Ezekiel Dachomo na daga cikin wadanda matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta rabawa kudade a jihar Filato

A yayin da yake sukar Gwamnatin Muslim Muslim, an gano cewa Rev. Ezekiel Dachomo na daga cikin wadanda matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta rabawa kudade a jihar Filato

Duk Labarai
A wata hira da Channels TV suka yi dashi, Rev. Ezekiel Dachomo ya bayyana cewa, mulkin Muslim Muslim shine babbar cin zarafi da akawa Kiristoci a Najeriya. Saidai wasu sun zakulo sunansa a cikin wadanda auka amfana da tallafin kudaden da matar shugaban kasa, Remi Tinubu ta bayar a jihar Filato. Da yawa dai sun bayyana cewa, bai kamata yana zagin wannan gwamnati ba musamman lura da cewa ya amfana da ita. https://twitter.com/Abdul_Ahmad_/status/1995582978378920442?t=PdCuIx6oWE2tK18QRy6a4Q&s=19
Da Duminsa: Ministan Tsaro, Muhammad Badaru ya sauka daga mukaminsa inda ya bayar da dalilin rashin Lafiya

Da Duminsa: Ministan Tsaro, Muhammad Badaru ya sauka daga mukaminsa inda ya bayar da dalilin rashin Lafiya

Duk Labarai
Ministan tsaro, Muhammad Badaru ya Ajiya mukaminsa inda ya bayar da dalilin rashin lafiya. Badaru ya aikewa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da wasikar ajiye aikin a ranar 1 ga watan Disamba. Kuma me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce shugaba Tinubu tuni ya amince da wannan ajiye aikin inda ya godewa Badaru bisa gudummawar da ya bayar.
Da Duminsa: Shugaba Tinubu zai sauke Badaru daga Ministan Tsaro ya baiwa Janar Christopher Musa

Da Duminsa: Shugaba Tinubu zai sauke Badaru daga Ministan Tsaro ya baiwa Janar Christopher Musa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, shugaba Tinubu na shirin sauke Muhammad Badaru daga ministan tsaro. Inda zai maye gurbinsa da tsohon shugaban sojoji Janar Christopher Musa. Kafar Daily Nigerian ce ta bayyana hakan a wani Rahoto da yammacin yau, Litinin. Hakan na zuwane bayan da aka ga tsohon shugaban sojojin ya kai ziyara fadar shugaban kasa
Gwamnatin Kano ta jaddada aiwatar da dokar hana sana’ar achaɓa a jihar

Gwamnatin Kano ta jaddada aiwatar da dokar hana sana’ar achaɓa a jihar

Duk Labarai
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da jaddada aiwatar da dokar hana sana'ar achaɓa ta shekarar 2013, wani mataki da ta ce zai taimaka wajen kare tsaro da rage laifuka, da tabbatar da doka da oda a fadin jihar. Ma’aikatar Shari’a ta bayyana cewa dokar, wadda ta dade tana nan daram kuma za a ci gaba da aiwatar da ita sosai. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwar da babban mai bai wa gwamnan jihar Shawara Kan Harkokin Labarai na Ma’aikatar Shari’a ya fitar Babban lauyan jiharkuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, ya buƙaci jama’a musamman masu baburan haya wata acaɓa da su yi biyayya ga tanade-tanaden dokar. Ya tunatar da cewa “Dokar ba sabuwa ba ce, kuma dole a kiyaye ta domin amfanin kowa da kowa.” A cewarsa, gwamnatin jihar ba za ta lamunci karya dokar ba, mus...
Kalli Bidiyon: Bidiyon na hadu da Wata Bafulatana me tallar Nono na tambayeta waye Dahiru Usman Bauchi a wajensu, Sai Tace Allah ne(Subhanallahi)

Kalli Bidiyon: Bidiyon na hadu da Wata Bafulatana me tallar Nono na tambayeta waye Dahiru Usman Bauchi a wajensu, Sai Tace Allah ne(Subhanallahi)

Duk Labarai
Malam ya bayyana cewa ya hadu da wata bafulatana me sayar da nono inda ya tambayeta waye Dahiru Bauchi a wajansu? Sai tace masa Allah ne( Subhanallahi) Malam yace idan haka bata faru ba kada Allah ya bashi abinda yake nema Duniya da Lahira. https://www.tiktok.com/@jan_zaki03/video/7578886793613823240?_t=ZS-91rbJEAReTZ&_r=1
Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda matasa suka fito suka ce sai ‘yansanda sun basu Tshàgyèràn Dhàjìn da aka kama sun Shyekye shi a Kano

Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda matasa suka fito suka ce sai ‘yansanda sun basu Tshàgyèràn Dhàjìn da aka kama sun Shyekye shi a Kano

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kano na cewa, an kama wani Tshàgyèràn Dhàjì a Kofar ruwa. Inda aka wuce dashi Goron Dutse. Saidai matasa sun fito suna zanga-zanga inda har suka kona taya akan titi suna cewa sai an basu me laifin sun kasheshi https://twitter.com/SaharaReporters/status/1995533118078324891?t=PGjkecebrY5ZcEMyfpiohw&s=19
Ba zan taba yin Sulhu da Tshàgyèràn Dhàjì ba>>Inji Gwamnan Kaduna

Ba zan taba yin Sulhu da Tshàgyèràn Dhàjì ba>>Inji Gwamnan Kaduna

Duk Labarai
Gwamnan jihar Kaduna Malam Uba Sani ya bayyana cewa, ba zai taba yin sulhu da tsageran daji ba. Yace zasu tsaya tsayin daka dan tabbatar sun kwatarwa wadanda ayyukan tsageran daji suka saka a halin matsin rayuwa. https://twitter.com/Waspapping_/status/1995483288517988594?t=Fg3S06ongVaNwkUJZnhVpQ&s=19 Hakan na zuwa ne bayan da a baya, Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya zargi Gwamnatin jihar Kadunan da biyan tsageran dajin Naira Biliyan 1.