Saturday, December 20
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon yanda magidanci ya kama matarsa na cin amanarsa, Ta kwantar da diyarsu a kasa

Kalli Bidiyon yanda magidanci ya kama matarsa na cin amanarsa, Ta kwantar da diyarsu a kasa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Wani magidanci a kasar Amurka ya dawo gida ya tarar da matarsa na cin amanarsa inda ta kwantar da diyarsu a kasa. Saidai rashin dukan kwarton yasa mutane su kai ta mamakin hakurinsa. https://twitter.com/vdmempire/status/1925813109328925127?t=Hyez368bocIo46W7dEQ2DQ&s=19 Lamarin ya bayar da mamaki sannan Mijin ya sha Yabo.
Ba ma so a miƙa Hamdiyya ga jami’an ƴansanda – Amnesty

Ba ma so a miƙa Hamdiyya ga jami’an ƴansanda – Amnesty

Duk Labarai
Ƙungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International a Najeriya ta soki matakin da hukumomi ke shirin ɗauka na miƙa matashiyar nan da aka gano a jihar Zamfara, Hamdiyya Sharif ga jami’an ƴansanda. Shugaban ƙungiyar Mallam Isa Sanusi ya shaida wa BBC cewa bayanan da suke samu shi ne kwamishinan ƴansanda jihar Zamfara ya nace sai an mayar da Hamdiyya Sharif ga hukumar ƴansandan Sokoto, maimakon ba ta kulawar likitoci, wanda a cewarsa shi ta fi buƙata a halin yanzu. ''Mu yanzu abin da muka fahimta a taƙaice shi ne kenan an kamata, ko kuma sun riƙe ta'', in ji shi. Mallam Isa Sanusi ya yi kira ga hukumomin Najeriya su bai wa matashiyar kariya saboda yadda rayuwarta ke cikin ''barazana''. A yammacin ranar Laraba ne aka gano Hamdiyya Sherif a wani ƙauye cikin jihar Zamfara, bayan ...
Gwamnatin Najeriya ta shigar da ƙarar Sanata Natasha kan zargin ƙage

Gwamnatin Najeriya ta shigar da ƙarar Sanata Natasha kan zargin ƙage

Duk Labarai
Gwamnatin Najeriya ta shigar da ƙarar Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, saboda zargin ɓata suna da ta yi a gidan talabijin kai-tsaye. Gwamnatin na zargin dakatacciyar ƴarmajalisar, da ''yin ƙage, duka kuwa da ta san cewa hakan zai shafi ƙimar mutum'', tana mai kafa hujja da cewa yin hakan laifi ne da ke ɗauke da hukunci ƙarƙarshin sashe na 392 na kundin tsarin mulkin ƙasar. Daga cikin jerin mutanen da gwamnatin da sanya a matsayin shaidun da za su tabbatar d zargin, har da Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio da tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello. Ɗaya ɗaga cikin tuhume-tuhumen da gamnatin ke yi wa Sanata Natasha shi ne inda ta zargi Godswill Akpabio da Yahaya Bello da yunƙurin kitsa kasheta. A farkon watan Maris ne da Majalisar Dattawan...
Wallahi Da Yawan Mahajjatanmu Ba Su San Yadda Ake Dawafi Ba Duk Suna Kashe Makudan Kudade Su Zo Hajji, Wallahi Mun Sauka A Filin Jirgi A Jidda Wani Bafulatani Ya Ga Hoton Wata Balarabiya Kyakkyawa Sai Yake Tambaya Wannan Ita Ce ‘Nana Aisha’?, Inda Sheik Gadon Kaya

Wallahi Da Yawan Mahajjatanmu Ba Su San Yadda Ake Dawafi Ba Duk Suna Kashe Makudan Kudade Su Zo Hajji, Wallahi Mun Sauka A Filin Jirgi A Jidda Wani Bafulatani Ya Ga Hoton Wata Balarabiya Kyakkyawa Sai Yake Tambaya Wannan Ita Ce ‘Nana Aisha’?, Inda Sheik Gadon Kaya

Duk Labarai
Wallahi Da Yawan Mahajjatanmu Ba Su San Yadda Ake Dawafi Ba Duk Suna Kashe Makudan Kudade Su Zo Hajji, Wallahi Mun Sauka A Filin Jirgi A Jidda Wani Bafulatani Ya Ga Hoton Wata Balarabiya Kyakkyawa Sai Yake Tambaya Wannan Ita Ce 'Nana Aisha'?, Inda Sheik Gadon Kaya
Kalli Bidiyo: Rawar da Ganduje yayi a lokacin da Rarara ke wakeshi ta dauki hankula

Kalli Bidiyo: Rawar da Ganduje yayi a lokacin da Rarara ke wakeshi ta dauki hankula

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban jam'iyyar APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya chashe a yayin da shahararren mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya wakeshi. Lamarin ya farune a wajan babban taron jam'iyyar APC na kasa daya gudana a fadar shugaban kasar dake Abuja. https://www.tiktok.com/@usyzamani/video/7507294051272559928?_t=ZM-8wapg4onEam&_r=1 Da yawa dai sun bayyana mamakin ganin rawar ta Ganduje.
Mutane 2 sun nutse a ruwa suka ràsù a Kano yayin da suke bin sahun wani da suke bi bashi

Mutane 2 sun nutse a ruwa suka ràsù a Kano yayin da suke bin sahun wani da suke bi bashi

Duk Labarai
Wasu mutane 2 a Kano sun rasu bayan da suka nutse a ruwa yayin da suke bin sahun wani da suke bi bashi. Lamarin ya farune a titin Ring Road dake Dorayi Babba. Kakakin hukumar kwanakwana ta jihar, ACFO Saminu Yusif Abdullahi ya tabbatar da faruwar lamarin. Yace wani me suna Garba Sani ne ya kirasu ya sanar dasu lamarin da misalij karfe 9:36 a.m. Yace sun dakko mutanen 2 masu suna Saifullahi Muhammad, 27, da Halifa Abdullahi, 29 daga ruwan da suka fada. Yace suna bin wani mutum ne da suke bi bashi daga Kofar ruwa yayin da ibtila'in ya afka musu. Yace an kaisu asibitin Murtala Inda likita ya tabbatar da sun rasu, yace sun mika gawarwakin zuwa ga Inspector Halifa Muhammad.
Ku Dai ku ci gaba da min fatan Alheri: Ni kuma ina bakin kokarina wajan Gyara kasarnan>>Shugaba Tinubu

Ku Dai ku ci gaba da min fatan Alheri: Ni kuma ina bakin kokarina wajan Gyara kasarnan>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi kira ga 'yan Najeriya kada su yanke tsammani, su ci gaba da mai fatan Alheri game da ayyukan da yake yi. Ya bayyana hakane a wajan taron jam'iyyar APC na kasa da ya gudana a fadarsa. Yace yana fatan ganin karin 'yan Jam'iyyar Adawa suna shiga jami'iyyar ta APC. Shugaban ya kuma gode da amincewar da aka bashi na shugabantar Najeriya.
Na sake fada cewa bani da lokacin da zan roki Allah ya bani miji>>Matashiya ta sake nanatawa

Na sake fada cewa bani da lokacin da zan roki Allah ya bani miji>>Matashiya ta sake nanatawa

Duk Labarai
Matashiyarnan da Bidiyota ya watsu sosai saboda maganar da ta yi na cewa, bata da lokacin da zata roki Alah ya bata miji, ta sake maimaita maganar. Matashiyar tace ta sake maimaitawa duk abinda zai faru ya faru bata sa lokacin da zata roki Allah ya bata miji, duk wanda ya bata shikenan. https://www.tiktok.com/@boh_360_hub/video/7507012060476198150?_t=ZM-8wagsLnQHyP&_r=1 Tace koma dai menene ba za'a daina zaginta ba.
‘Allah Ya isa duk wanda ya ce APC nake yi wa aiki’ – Inji Shugaban PDP Damagum

‘Allah Ya isa duk wanda ya ce APC nake yi wa aiki’ – Inji Shugaban PDP Damagum

Duk Labarai
Shugaban babbar jam'iyyar hamayya a Najeriya, PDP, Ambasada Umar Iliya Damagun, ya musanta zargin da wasu ke yi masa cewa yana yi wa jam'iyya mai mulkin kasar, APC aiki ne shi ya sa rikicin PDP din ya ki ci ya ki cinyewa. A hirarsa da BBC Ambasada Damagun ya ce shi kam tsakaninsa da masu zargin cewa shi dan-amshin-shata ne na jam'iyyar APC, baa bin da za ice sai, ''Allah Ya isa.'' Ya ce : ''Allah ya isa tsakanina da duk wanda ya yi min wannan Kazafi, kuma Allah Zai yi mana shari'a in da zan shiga jam'iyyar APC da tun lokacin Buhari da na shiga. ''Kuma ina da tarihi tun da na shiga jam'iyyar PDP a 1999 ban taba sauya sheka ba. Dole wanda ba ya so na zai nemi yanda zai yaba min zargi don ya samu biyan bukatarsa. Na ce ma na je na yi mitin da Tinubu, a Ingila, wannan duk masu yin wan...