Kalli Bidiyo: Gafarar Allah da Rahamarsa ba wasa bane: Sai ka aikata zunubi yace a rubuta maka lada, ko ka aikata zunubu ya mantar da mala’ikun ba zasu rubuta ba>>Sheikh Maqari
Babban malamin Addinin Islama Sheikh Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, Rahamar Allah yawa gareta.
Yace idan Allah yaso, sai mutum ya aikata Laifi a rubuta lada ko kuma ya aikata laifi a mantar da mala'ikun ba zasu rubuta zunubinba.
Yace ko kuma idan mutum ya aikata Zunubi sai a aiko babbar gafara da zata shafe Zunubin da ya aikata.
https://www.tiktok.com/@masoyinannabi509gmailcom/video/7502567487347739959?_t=ZM-8wF0fqcw2K7&_r=1
Da yawa sun yi Kabbarar Allahu Akbar.








