Kalli Bidiyon jiragen sama 100 marasa maruka da kasar Ìràn ta harbawa kasar Israyla
Rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka 100.
Ga Bidiyon yanda lamarin ya faru kamar haka:
https://twitter.com/ME_Observer_/status/1933406333203513430?t=YEbsDe3lfCwq9ShGoiM18g&s=19
https://twitter.com/DD_Geopolitics/status/1933405369000456316?t=TkuLir4rlCPoMgp45uzwyg&s=19
Zuwa yanzu dai babu rahoton irin barnar da harin Iran yayi a kasar Israyla saboda kasar ta haramtawa 'yan kasarta daukar hotunan sakamakon hare-haren.





