Tuesday, December 23
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Ji yanda ta kaya tsakanin Tsohon Minista, Sheikh Isa Ali Pantami da wani daya zargeshi da Shyekye Kirista a ATBU

Ji yanda ta kaya tsakanin Tsohon Minista, Sheikh Isa Ali Pantami da wani daya zargeshi da Shyekye Kirista a ATBU

Duk Labarai
Wani ya zargi Tsohon Minista, Malamin Addinin Islama, Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami da sawa a Shyekye wani kirista a jami'ar ATBU. Saidai malam ya mayar masa da martanin cewa wannan zancen karyane dan bai taba kashewa ba kuma bai taba sawa a kashe wani ba. Mutumin ya kawo Rahoton jaridar Punchng da hotunan dalibin da ake zargin malam akai. Saidai malam yace idan mutumin yana jin yana da hujja akan wannan zargi nasa, ya kai kotu ko kuma ya bayar da cikakkun bayanansa dan shi malam ya kaishi kotu a yi shari'a, malam yace kaga a haka ma idan zargin da ake masa da gaskene, shi mutumin ya taimaki iyalan mamacin kenan sai a hukuntashi. Saidai wasu sun rika baiwa malam Shawarar ya maka jaridar ta Punchng a kotu da wanda ya masa wannan zargi. Amma wasu sun baiwa malam shawarar cew...
Kai Duniya: Ji yanda Wani Marar Imani ya tsallaka Maqabara ya Qàqùlò Qàbàrìn Jariri a Potiskum, Jihar Yobe

Kai Duniya: Ji yanda Wani Marar Imani ya tsallaka Maqabara ya Qàqùlò Qàbàrìn Jariri a Potiskum, Jihar Yobe

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Yobe na cewa, wani mutum ya tsallaka katangar maqabartar Potiskum ya tone Qabarin wani jariri sannan ya tsere da gawar. Kakakin 'yansandan jihar,  SP Dungus Abdulkarim ya tabbatar da faruwar lamarin. Ya koka da yawaitar tone-tonen Qaburbura a jihar. Inda yace ko a farkon watannan sai da suka samu Rahoton irin hakan a Karamar hukumar Jakusko inda har yanzu suna neman wanda ake zargin. Kwamishinan 'yansandan jihar CP Emmanuel Ado ya yi Allah wadai da lamarin inda ya baiwa duk DPO dake fadin jihar umarnin su saka ido a maqabartun jihar dan hana irin haka faruwa.
Mun yi Namijin kokari wajan kubutar da Daliban jihar Kebbi, Ina jinjinawa jami’an tsaron mu>>Inji Ministan Tsaro, Bello Matawalle

Mun yi Namijin kokari wajan kubutar da Daliban jihar Kebbi, Ina jinjinawa jami’an tsaron mu>>Inji Ministan Tsaro, Bello Matawalle

Duk Labarai
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa, sun yi kokari sai wajan nasarar kubutar da daliban makarantar MAGA na jihar Kebbi. Ya bayyana cewa, yana jinjinawa jami'an tsaro kan namijin kokarin da suka yi wajan wannan nasara da aka samu. Yace sun gudanar da aikinne bisa umarnin shugaban kasa Bola Tinubu. https://twitter.com/Bellomatawalle1/status/1993395151671062682?t=RKtiwXLCCSe1UVMXvVpSCg&s=19
Kalli Bidiyon Yanda Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya gana da daliban makarantar Jihar Kebbi da aka kubutar

Kalli Bidiyon Yanda Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya gana da daliban makarantar Jihar Kebbi da aka kubutar

Duk Labarai
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya gana da daliban makarantar MAGA su 24 banyan an kubutar dasu. An ga ministan a jikin motar daliban inda yake tambayarsu ko an tabasu? An ji daliban na cewa ba'a taba su ba. Amma dai 'yan Bindigar sun rika musu barazanar cewa zasu Yqnka su. https://twitter.com/Minikothe3rd/status/1993365275186450443?t=HVbzCRkR84_9uYoYDN5sAA&s=19
Kalli Bidiyon: Rahotanni daga jihar Kebbi sun tabbatar da cewa an kubutar da ‘yan mata ‘yan makaranta su 24

Kalli Bidiyon: Rahotanni daga jihar Kebbi sun tabbatar da cewa an kubutar da ‘yan mata ‘yan makaranta su 24

Duk Labarai
Jami'an tsaro sun kubutar da 'yan mata 'yan makaranta na jihar Kebbi su 24 da aka yi garkuwa dasu Jami'an tsaro sun tabbatar da hakan. Babu dai cikakken bayani kan yanda aka kubutar da daliban amma ana tsammanin sabin karin bayanai an jima kadan. A ranar 17 ga watan Nuwamba ne dai aka sace yaran daga makarantarsu dake MAGA jihar kebbi. Saidai daya daga cikinsu ta kubuto. https://twitter.com/thecableng/status/1993378989625188708?t=XeSgPtyDNM13wSWS73VLAw&s=19
Kai DUniya: Kalli Bidiyon yanda aka kama Uwa Turmi da Tabarya tana Màdygò da diyarta

Kai DUniya: Kalli Bidiyon yanda aka kama Uwa Turmi da Tabarya tana Màdygò da diyarta

Duk Labarai
Rahotanni daga Jihar Delta sun bayyana cewa hukumar 'yansandan jihar sun kama wata uwa tana Madigo da diyarta me shekaru 3. Mahaifin yarinyar ne ne ya kaiwa 'yansanda korafi kamar yanda kakakin 'yansandan jihar, Bright Edafe ya tabbatar. Yace mahaifin ya ga Bidiyon faruwar lamarin inda ya garzaya ya kaiwa 'yansanda korafi kasancewar dama ba ta hanyar aure aka samu diyarba. Bayan kama matar ta amsa laifinta sannan kuma an gwada diyartata inda likitoci suka tabbatar al'aurarta ta yage sannan uwar ta goga mata cutar da ake dauka wajan saduwa. https://twitter.com/Brightgoldenboy/status/1993283659751641570?t=fBt87FVzj-eA3xRpHq5uIw&s=19
Zan Shiga gaba wajan Nemawa Nnamdy Khanu Afuwa a wajan Gwamnati idan ya nuna Nadama>>Inji Sheikh Gumi

Zan Shiga gaba wajan Nemawa Nnamdy Khanu Afuwa a wajan Gwamnati idan ya nuna Nadama>>Inji Sheikh Gumi

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa, zai shiga gaba wajan nemawa shugaban kungiyar ÌPÒB, Nnamdi Kanu afuwa idan ya nuna nadama. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Ya bayyana hakane yayin da yake cewa, 'yan Bindiga da suka saduda ya kamata a yi sulhu dasu. https://twitter.com/dammiedammie35/status/1993245594799030482?t=1TY_ceUrzmbo271UR8Y-Eg&s=19
Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Ibrahim El-Rufai na cewa shi bai yadda da Allah ba sannan ya tsànì Hausawa

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon dan gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Ibrahim El-Rufai na cewa shi bai yadda da Allah ba sannan ya tsànì Hausawa

Duk Labarai
Dan gidan tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai watau Ibrahim El-Rufai ya bayyana cewa tun yana dan shekaru 8 ya bar addinin Musulunci ya koma irin wadanda basu yadda da Allah ba wanda a turance ake kira da Atheist. Ibrahim ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya saki a shafinsa na sada zumunta wanda tuni Bidiyon ya karade kafafen sada zumunta ake ta Muhawara akai. Ya kara da cewa ya dauki wannan mataki ne bayan da Allah ya dorawa 'yar uwarsa cutar kwakwalwa wadda ta yi sanadin mutuwarta sannan ya dauki rayuwar dan uwansa a hadarin mota. https://twitter.com/KawuGarba/status/1993217208793899068?t=Exze0r0xB-fXnaKv6nIvDA&s=19 A jiya dai, Hutudole ya kawo muku inda dan gidan El-Rufai din ke cewa Hausawa su daina Bibiyarsa shafinsa na sada zumunta inda yace b...
Wani Malamin Addinin Islama daga kasar Yarbawa ya dauki hankula bayan da yace wai idan ka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi Wafati zaka ga Bàlà’i, ba zaka koma gida Lafiya ba

Wani Malamin Addinin Islama daga kasar Yarbawa ya dauki hankula bayan da yace wai idan ka gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya yi Wafati zaka ga Bàlà’i, ba zaka koma gida Lafiya ba

Duk Labarai
Wani malamin Addinin Islama daga kasar Yarbawa ya dauki hankula bayan da yace wai idan mutum ya gayawa Saniya cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yayi wafati zai ga bala'i ba zai koma gida Lafiya ba. Malamin a cewarsa wai Shanu basu san Annabi yayi wafati ba. https://twitter.com/AsakyGRN/status/1992651245262409903?t=4GXhdskTqsxpe45WCJa9QA&s=19 Dan fafutuka na kudu, VDM ya gwada inda ya je ya samu wasu shanu ya gaya musu amma babu abinda ya faru dashi. https://twitter.com/Mautiin01/status/1993248995842662582?t=Gf9RXfSp59Z6Tf0VV5WGkg&s=19
Fadar shugaban kasa tace ba zata yafewa Peter Obi ba saboda cewar da yayi da shine shugaban kasa zai amince Amirka ta kawo Khari Najeriya

Fadar shugaban kasa tace ba zata yafewa Peter Obi ba saboda cewar da yayi da shine shugaban kasa zai amince Amirka ta kawo Khari Najeriya

Duk Labarai
Fadar Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta bayyana cewa, ba zata yafewa Peter Obi ba saboda kalaman da yayi na amincewa da cewa shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo Hari Najeriya. Me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan a rubutun da yayi a shafinsa na X inda yace ba zasu amince da kawo harin na Trump ba. Peter Obi yace kamar mutum ne da iyalansa na fama da yunwa kawai sai wani ya kawo musu abinci, yace ai kamata yayi ya amince. Yace to Najeriya abinda take bukata ne Amurka tace zata kawo mata ai kamata yayi kawai ta amince.