Kotu a Kano ta yankewa Matashi hukuncin kìsà saboda kàshè mata da miji da diyarsu
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Babbar Kotu a jihar Kano ta yankewa Salisu Idris mazaunin Unguwar Gayawa hukuncin kisa ta hanyar rataya.
Mai Shari'a Amina Adamu Aliyu ta yanke hukuncin a kashe Salisu ta hanyar rataya sakamakon bankawa wata mata da mijinta tare da ɗansu ɗan shekara 2 wuta da yayi sanadiyar mutuwarsu.
Al'amarin ya faru tun a shekarar 25 ga September, 2019 a unguwar Gayawa dake ƙaramar hukumar Ungoggo, a jihar Kano da misalin ƙarfe 2:00 na daren wannan rana.
Mukhtar Abdullahi Shuaibu Fassara a ...







