Idan baku son YqQi ya barke a kasarnan to kawai ku zabi shugaba Tinubu a 2027>>Inji Mawakin Kudu, Portable
Mawakin kudu, Portable ya bayyana cewa, idan 'yan Najeriya basu son yaqi ya barke a kasarnan to kawai su zabi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.
Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.
Yace APC ta bashi aiki kuma shima kwanannan zai raba shinkafa da sauran kayan abinci.
https://twitter.com/i/status/2035580711160172707








