Saturday, December 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: Nasan Kaina shiyasa na daina daukar Mace a matsayin sakatariya>>Inji Fasto Adeboye

Kalli Bidiyon: Nasan Kaina shiyasa na daina daukar Mace a matsayin sakatariya>>Inji Fasto Adeboye

Duk Labarai
Malamin Kirista Pastor Adeboye ya bayyana cewa, ya daina daukar mace a matsayin sakatariya. Yace dalili kuwa shine lokacin kamin ya samu shiriya, yasan wanene shi. Yace wani lokacin yakan kai har karfe 3 na dare yana aiki, kaga kuwa idan ya dauki sakatariya mace akwai matsala. https://twitter.com/AsakyGRN/status/1998672355854283193?t=1W093tp_qXTx61yt_IlCug&s=19
Kalli Bidiyon: Naira Dubu dari bakwai nake kashewa idan zan je jihata ta Kebbi daga Abuja>>Inji Sanata Adamu Alero

Kalli Bidiyon: Naira Dubu dari bakwai nake kashewa idan zan je jihata ta Kebbi daga Abuja>>Inji Sanata Adamu Alero

Duk Labarai
Sanata Adamu Aleiro Daga jihar Kebbi ya bayyana cewa tsadar tikitin jirgin sama yayi yawa inda ya kawo misalin cewa daga Abuja zuwa Legas Naira dubu dari biyarne. Yace shima zuwa jiharsa ta Kebbi yakan kashe Naira 700 yake kashewa, zuwa kawai. Yayi kiran a dauki matakin rage farashin tikitin jirgin. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1998689602572349634?t=1O0PDyBD6Yri-knSHfDteQ&s=19
Da Duminsa: Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya shafe kwana na biyu a hannun EFCC

Da Duminsa: Tsohon Ministan shari’a, Abubakar Malami ya shafe kwana na biyu a hannun EFCC

Duk Labarai
Rahotanni daga Abuja na cewa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami ya shafe kwana na biyu a hannun Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC. Rahotanni sun ce EFCC ta samu amincewa daga kotu ta ci gaba da tsare tsohon Ministan. Ana zarginsa da laifuka 18 da suka hada da daukar nauyin tà'àddàncy da satar kudade da kuma aikata ba daidai ba da ofishinsa.
Kalli Bidiyon: Yanda Fasto ta Làqàdàwà wani da ta zarga da yi mata sàtà a Choci dùqàn kawo Wùqà

Kalli Bidiyon: Yanda Fasto ta Làqàdàwà wani da ta zarga da yi mata sàtà a Choci dùqàn kawo Wùqà

Duk Labarai
Wannan wata Fastuwace data kama wani data ke zargin yana mata sata a cocinta. An ga yanda ta tara matasa suna dukan wanda suke zargi. Tace tana taimakon sa har ma dansa kyauta yake karatu a makarantarta amma yake mata sata. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1998633946901536801?t=-pTmanvIRuNqTzMTgfzIyg&s=19 Da yawa dai sun ce dukan yayi yawa.
Kalli Bidiyon: An kama Fasto da ya je Otal ya boye, yayi Karyar an yi Ghàrkùwà dashi inda ya nemi masu zuwa cocinsa su hada kudin Fhànsà Naira Miliyan 3

Kalli Bidiyon: An kama Fasto da ya je Otal ya boye, yayi Karyar an yi Ghàrkùwà dashi inda ya nemi masu zuwa cocinsa su hada kudin Fhànsà Naira Miliyan 3

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Ekiti na cewa, hukumar 'yansandan jihar sun kama wani Fasto me suna Adegoke Adewuyi wanda ya kama otal ya biye yayi karyar wai an yi garkuwa dashi. Faston ya hada baki da wasu inda ya nemi mabiyansa su hada Naira Miliyan 3 a matsayin kudin fansa dan a karboshi. Saidai dubunsu ta cika inda aka kamasu su duka. https://twitter.com/iambabangida_/status/1998391295065170428?t=yxXlmh_4feOMRZXkKjee7g&s=19

Kalli Bidiyon: Bataliyar sojoji guda ce ke bin Dan shugaban kasa, Seyi Tinubu suna bashi kariya, Sam hakan bai dace ba>>Inji Farfesa Wole Soyinka

Duk Labarai
Farfesa Wole Soyinka ya yi suka ga yanda ake baiwa dan shugaban kasa, Seyi Tinubu tsaro da sojoji masu yawa. Yace yawan sojojin dake baiwa dan shugaban kasar tsaro sun isa su dakile yunkurin juyin mulki a kasar Benin Republic, yace da Shugaba Tinubu kawai Seyi ya kira yace ya je da sojojin da suke bashi kariya su hana juyin mulki a kasar Benin Republic ba sai ya tura sojoji ba. Yace ya taba zuwa otal ya hadu da dan shugaban kasar yaga sojojin da suke bashi kariya inda yace sun yi yawa. Yace dan shugaban kasa bai kamata ana bashi irin wannan sojoji ba. https://twitter.com/thecableng/status/1998540596202405961?t=90G7BcQacMBEmbv-vP44og&s=19
Kalli Bidiyon wani Mùmmùn Khàrì da Tshàgyèràn Dhàjì na jihar Borno suka kàiwà sojojin Najeriya

Kalli Bidiyon wani Mùmmùn Khàrì da Tshàgyèràn Dhàjì na jihar Borno suka kàiwà sojojin Najeriya

Duk Labarai
Kungiyar masu ikirarin Jìhàdì ta ÌŚWÀP sun wallafa wani Bidiyo wanda suka ce sun kaiwa wani sansanin sojojin Najeriya dake Mairari, jihar Borno hari ne. Kungiyar ta wallafa Bidiyon inda aka ga mayakanta nata kabbara suna harbe-harbe. A karshen Bidiyon an ga yanda suka wallafa motar sojojin da wasu makamai da suka kwace daga hannun sojojin https://twitter.com/NigeriaStories/status/1998521916097966272?t=xeNNKCDspuRFYAkECDzBqQ&s=19 Zuwa yanzu dai Hukumomin soji na Najeriya basu ce koma ba kan lamarin.