Friday, June 26
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyon: ‘Yar Najeriya dake biyan kudin hayar gidan da take zaune a Lagos Naira Miliyan 50 duk shekara ta dauki hankula

Kalli Bidiyon: ‘Yar Najeriya dake biyan kudin hayar gidan da take zaune a Lagos Naira Miliyan 50 duk shekara ta dauki hankula

Duk Labarai
Wata 'yar Najta dauki hankula a kafafen sadarwa bayan data koka da cewa me gidan da take haya ya mata karin kudin haya. Matar ta fito tana kokawa inda tace me gidan yana son ya tashe ta daga gidan saboda yana son kara kudin hayarsa kuma karin da zai yi yasan yana da yawa ba lallai ta yadda ba. Tace ya tashi mutane da yawa daga gidan saboda su shidane a gidan amma da ya zo kanta sai ta rokeshi har ta samu wani da ya sani dan ya sa baki. Sai yace mata amma saidai idan zata yadda da sabon kudin hayar da zai saka. Tace ta amince inda a baya tana biyan wajan Miliyan 20 a shekara, yanzu kuma aka mayar dashi Miliyan 50 a shekara. Tace duk da haka tace ta amince amma sai ya ci gaba da matsa mata sai ta tashi daga gidan sannan har ya cire mata wutar Lantarki daga gidan. Ta dai nem...
Da Duminsa: Na bar Siyasa, na daina Tallata Gwamnatin Tinubu, ko nawa za’a bani na hakura, Mutunci na yafi min komai>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Amal Umar

Da Duminsa: Na bar Siyasa, na daina Tallata Gwamnatin Tinubu, ko nawa za’a bani na hakura, Mutunci na yafi min komai>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Amal Umar

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Amal Umar ta bayyana cewa, ta daina siyasa. Ta bayyana cewa tun a farkon mulkin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta daina tallata Gwamnatinsa. Tace dalili shine bata son ta tallatawa mutane wanda daga baya zai zo yayi ba daidai ba a zo a zageta, dan haka tace masu mata maganar siyasa a comment ma su daina. Amal ta kara da cewa, ko nawa za'a bata ta hakura, Mutuncinta yafi mata komai. https://www.tiktok.com/@iamamalumar/video/7653166132571966740?_r=1&_t=ZS-97LuiHT3ZG4
Kalli Bidiyon: Yanzu wani ya biyani Miliyan daya, zan je in sameshi kaima idan ka shirya ka min magana>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: Yanzu wani ya biyani Miliyan daya, zan je in sameshi kaima idan ka shirya ka min magana>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wata Fitsararriyar matashi ya a Tiktok ta bayyana cewa an biyata Miliyan daya an yi order dinta yanzu ma zata je ta samu wanda ya biya. Tace duk wanda ya shirya ya mata magana ta DM .https://www.tiktok.com/@queenminatbackup/video/7652679622244683029?_r=1&_t=ZS-97Lt8GfZNJQ https://www.tiktok.com/@queenminatbackup/video/7652679622244683029?_r=1&_t=ZS-97Lt8GfZNJQ
Kalli Bidiyon: Bayan da Nafisa Abdullahi ta yi magana akan aure, wanda suka santa, suka san iyayenta sun fito sun fadi gari da unguwar data taso a Jos da kuma halayyar ‘yan gidansu

Kalli Bidiyon: Bayan da Nafisa Abdullahi ta yi magana akan aure, wanda suka santa, suka san iyayenta sun fito sun fadi gari da unguwar data taso a Jos da kuma halayyar ‘yan gidansu

Duk Labarai
Bayan da Tauraruwar fina-finan Hausa, Nafisa Abdullahi ta fito ta yi magana akan cewa ba lallai ta yi aure inda tace tunda ba dole bane. Ta sha suka sosai a wajan al'ummar Arewa. A yanzu kuma wadanda suka santa ne suka fito suka fadi gari da unguwar data taso a Jos da halayyar 'yan gidansu. An bayyana 'yan gidansu da cewa mutanen kirki ne. https://www.tiktok.com/@muhammadsunnahaljosawy/video/7652737958570708231?_r=1&_t=ZS-97Ls36lSyKl
Dan arewa ya karyata sojojin Najeriya bayan da suka yi ikirarin kubutar da dan uwansa daga daji, yace wallahi sai da suka kai hadda mashina

Dan arewa ya karyata sojojin Najeriya bayan da suka yi ikirarin kubutar da dan uwansa daga daji, yace wallahi sai da suka kai hadda mashina

Duk Labarai
Wani dan Arewa ya karyata Hukumar sojojin Najeriya bayan da suka yi ikirarin kubutar da dan uwansa daga mutanen daji. Hukumar sojojin Najeriya ta sanar da kubutar da wasu mutane daga daji inda ta wallafa hotunansu a shafinta na sada zumunta. Saidai matashin me suna Abdullahi Kamba ya hangi dan uwansa cikin wadanda aka ce an kubutar inda yace wallahi karyane. Ya bayyana cewa sai da suka bayar da kudin fansa hadda mashin. https://twitter.com/i/status/2067234583247049053
Kalli Bidiyon: A yayin da ake shirin yin zabe gobe a jihar Ekiti, An ga dan takarar APC na jefawa mutane Burodi daga mota yayin da su kuma suke bi suna wawa

Kalli Bidiyon: A yayin da ake shirin yin zabe gobe a jihar Ekiti, An ga dan takarar APC na jefawa mutane Burodi daga mota yayin da su kuma suke bi suna wawa

Duk Labarai
Ganin dan takarar jam'iyyar APC a jihar Ekiti na jefawa mutane Burodi daga mota su kuma mutane suna bi suna wawa ya jawo cece-kuce sosai. A ranar Asabar ne dai za'a gudanar da zabe a jihar Ekiti. https://twitter.com/i/status/2067877463300952247 Ko da a jiya, sai da aka ga wasu ana basu Indomie da tumatur na leda a wajan yakin neman zabe a jihar ta Ekiti.