Thursday, March 12
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Sun gana mana Azaba sun barmu kwanaki 3 babu abinci>>Kananan Yara da Gwamnati ta kama bisa zargin yunkurin kifar da Gwamnati suka bayyana

Sun gana mana Azaba sun barmu kwanaki 3 babu abinci>>Kananan Yara da Gwamnati ta kama bisa zargin yunkurin kifar da Gwamnati suka bayyana

Duk Labarai
Kananan yaran da gwamnatin tarayya ta kama a zanga-zangar tsadar rayuwar da aka yi sun magantu kan abinda ya faru. A hirar da jaridar Punch ta yi dasu, daya daga cikin wadanda suka fito daga Kano, Umar Ali me shekaru 15 ya bayyana abinda ya faru. Yace ba'a basu abinci yanda ya kamata wani lokacin sai da suka yi kwanaki 3 sannan aka basu abinci kuma abincin ba mai yawa ba gashi babu dadi. Umar Ali yace shi bai yi zanga-zangar ba ya fita ne zuwa wajan da yake aiki a Kwana Hudu dake Ungoggo inda a nan ne aka kamashi. Yace an ajiyesu a daki me duhu basa ganin rana, shiyasa bayan da aka fito dasu ko gani basa yi da kyau. Shima wani matashi me suna Ibrahim Aliyu Musa ya bayyana cewa an ajiyesu a guri daya da muggan masu laifi. Shima yace suna kwanaki da yawa babu abinci inda ya...
Mutane 2 sun mutu wasu da dama sun jikkata bayan fashewar bam a jihar Imo

Mutane 2 sun mutu wasu da dama sun jikkata bayan fashewar bam a jihar Imo

Duk Labarai
'Yansanda a jihar Imo sun tabbatar da mutuwar mutane 2 bayan da bam ya fashe a kasuwar Orlu ranar Talata. Kakakin 'yansandan jihar, ASP Henry Okoye ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a babban birnin jihar,Owerri. Yace mutane da yawa dake gudun neman tsira sun jikkata a harin inda yace suna kan bincike akan lamarin. Yace Wadanda suka mutu din wanda suka je saka bam dinne inda kamin su kammala sakashi ya tashi dasu. Kwamishinan 'Yansandan jihar, CP Aboki Danjuma ya aika da jami'an 'yansanda na musamman dake da kwarewa akan harkar bam wajan.
Zanga-zangar kin jinin Donald Trump ta barke a biranen kasar Amurka bayan da ya lashe zabe, Kalli Hotuna da Bidiyon yanda Amurkawa da yawa ke kuka saboda takaicin ya ci zabe

Zanga-zangar kin jinin Donald Trump ta barke a biranen kasar Amurka bayan da ya lashe zabe, Kalli Hotuna da Bidiyon yanda Amurkawa da yawa ke kuka saboda takaicin ya ci zabe

Duk Labarai
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Amurkawa da yawa sun kwana da bakin ciki bayan da Donald Trump ya sake cin zabe a kasar a karo na biyu. Bidiyo da yawa sun bayyana inda suke nuna yanda Amurkawan ke takaici da mamakin cewa wai Donald ne ya sake cin zabe. Wasu an gansu suna kuka wasu suna takaici, wasu ma basu san abinda zasu yi ba. https://twitter.com/shellshockkk/status/1854184901496422697?t=FoTT9rOuJtM0QSZbdUPCMw&s=19 https://twitter.com/shellshockkk/status/1854148975600808396?t=TN8ZXWGMnSVJncqJsCL_BA&s=19 A hannu daya kum...
Me zai faru da shari’o’in da ake yi wa Trump bayan ya lashe zaɓe?

Me zai faru da shari’o’in da ake yi wa Trump bayan ya lashe zaɓe?

Duk Labarai
Bayan shafe makonni ana gwagwarmaya a yaƙin neman zaɓe, an ayyana Donald Trump na jam'iyyar Republican a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasar Amurka. Tsohon shugaban ƙasar, shi ne na farko da aka samu da laifi, kuma zai kasance na farko da zai fara aiki yayin da ake ci gaba da sauraron shari'o'in laifuka da dama a kansa. Shigarsa ofishi mafi girma a Amurka yayin da yake fuskantar tuhume-tuhume da dama ya jefa ƙasar cikin wani lamarin da ba a taɓa ganin irinsa ba. Ga abin da zai iya faruwa da ƙalubalen shari'a guda huɗu da yake fuskanta yayinda ya ke shirin komawa Fadar White House. Samunsa da laifin biyan kuɗin toshiyar baki a New York Tuni aka yanke wa Donald Trump hukunci kan laifuka 34 da suka haɗa da shirga karya kan bayanan kasuwanci a jihar New York. A watan...