Saturday, February 14
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Bankin Duniya ya gargadi Shugaba Tinubu kada ya sake ya dawo da tallafin man fetur inda yace idan aka ci gaba da biyan tallafin kasar zata fada bala’i

Bankin Duniya ya gargadi Shugaba Tinubu kada ya sake ya dawo da tallafin man fetur inda yace idan aka ci gaba da biyan tallafin kasar zata fada bala’i

Duk Labarai
Bankin Duniya ya gargadi gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da kada ta sake ta dawo da biyan tallafin man fetur inda yace idan aka dawo aka ci gaba da biyan tallafin man fetur din,kasar zata fada bala'i. Wakilin bankin Duniyar, Dr. Ndiame Diop ne ya bayyana haka a wajan wani taro a Abuja inda yace duk da yake wadannan tsare-tsare na gwamnati na saka mutane cikin wahala amma sune mafita. Bayan cire tallafin man fetur farashinsa ya tashi daga Naira 198 akan kowace lita zuwa sama da Naira 1000 akan kowace lita. Hakanan itama dala bayan cire tallafinta ta tashi daga 600 zuwa 1700 akan kowace dala. 'Yan Najeriya da yawa dai na kokawa akan wannan tsari. Ministan kudi, Mr. Wale Edunya tabbatar da cewa, Gwamnati zata tsaya tsayin daka akan wadannan tsare-tsare ba zata koma b...
Kalli Hoto: Wani mutum ya Mùtù yana tsaka da lalata da wata mata a Jihar Naija

Kalli Hoto: Wani mutum ya Mùtù yana tsaka da lalata da wata mata a Jihar Naija

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Wani mutum ya mutu yana tsaka da lalata da wata mata a jihar Naija. Lamarin ya farune a karamar hukumar Paiko dake jihar ranar 15 ga watan October. Kakakin 'yansandan jihar, SP Wasi’u Abiodun ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace zuwa yanzu ba'a kai ga tantance mutumin ba ko danginsa saboda babu wata shaida ko waya a tare dashi. Yace mutumin ya shiga otal dinne da wata mata wadda ake kyautata zaton karuwace bayannan ya yanke jiki ya fadi. Yace an ...
Da makaman Gwamnati ‘yan Bìnďìgà ke kai hare-hare a kasarnan>>Inji me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malan Nuhu Ribadu

Da makaman Gwamnati ‘yan Bìnďìgà ke kai hare-hare a kasarnan>>Inji me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malan Nuhu Ribadu

Duk Labarai
Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa, da makaman Gwamnati 'yan Bindiga ke amfani suna kai hare-hare a kasarnan. Ya bayyana hakane a wajan taron lalata muggan makamai da suka yi yawa a tsakanin mutane. Yace yawanci makaman na zuwa hannun 'yan Bindigar ne daga wajan bata garin jami'an tsaro. Yace gwamnati zata yi dukkan mai yiyuwa dan magance wannan matsalar.
Ku kula da yanda kuke kashe kudadenku, Najeriya matalauciyar kasa ce

Ku kula da yanda kuke kashe kudadenku, Najeriya matalauciyar kasa ce

Duk Labarai
Gwamnatin Tarayya ta baiwa 'yan Najeriya shawarar cewa su daina kashe kudi barkatai. Tace su rika lissafi da iyalansu suna kiyaye yawan kudaden da zasu kashe. Ministan kasafin kudi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ne ya bayyana haka. Ministan yace Najeriya bata da kudin da ake tsammani dan haka kasar da mutanen kasar su san irin yawan kudin da zasu rika kashewa. Yayi bayanin ne a Abuja a wajan watan ganawa tsakanin Gwamnatin tarayya da wakilan kungiyar kwadago na NLC da TUC. Hakan na zuwane a yayin da ake fama da matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa a Najeriya. Minista Bagudu ya goyi bayan tsare-tsaren Gwamnatin tarayyar inda yace sun samu kudi kuma zasu gudanar da tsari me kyau a kasarnan.
Kalli Hotunan Gawar Shugaban Kungiyar Hamass da Kasar Israela ta kashe ba kyan gani

Kalli Hotunan Gawar Shugaban Kungiyar Hamass da Kasar Israela ta kashe ba kyan gani

Yakin gaza da isra'ila
Kasar Israela ta sanar da kashe shugaban kungiyar Hamass Yahya Sinwar a wani bata kashi da sojojin Israelan IDF suka yi dashi. Rahoton yace an iskeshi ne da wasu dogarawansa 2 inda aka bude musu wuta. https://twitter.com/Currentreport1/status/1846897625875841522?t=Bzplp2zCBL4IsOEkk-IQEA&s=19 Yahya Sinwar dai an haifeshine a sansanin gudun Hijira kuma ya taso yana yaki da nemawa kasarsa 'yanci har mutuwarsa.

Yadda ake hada maganin infection

Magunguna
Magungunan infection na da yawa. A wannan rubutun zamu kawo muku magungunan Infection na gargajiya. Yogurt da Zuma: Yogurt da zuma ana iya hadasu a sha dan magance matsalar Infection, ana kuma iya samun Yogurt din wanda bai da suga ko wanda aka hada a gida a hada da zuba a shafa a gaban mace, kada a tura ciki,shima yana maganin infection sosai. Man kwakwa: Man Kwakwa na da matukar tasiri sosai wajan magance matsalar Infection musamman wanda yake sa yawan kaikai, yanda ake yi shine kawai a samu man kwakwa sai a shafa a gaban mace, ana iya yin hakan sau daya kullun har a samu sauki. Saka Tsumma Me sanyi: A samu ruwan sanyi a samu tsumma me tsafta a sakashi a ciki, sai a dora akan gaban mace. Hakan baya maganin infection amma yana sanyawa a samu saukin kaikayi da infection ke sawa. ...

Ganyen gwaiba na maganin infection

Magunguna
Ana amfani da Ganyen Gwaiba wajan magance matsaloli daban-daban na jikin dan Adam. Kuma infection musamman na gaban mata na daya daga cikin abubuwan da ake amfani da ganyen gwaiba wajan magance su. Saidai amfani da ganyen gwaiba wajan magance infection na mata a gargajiyance ne kadai ake hakan kuma ana yi ne ta hanyar dakashi ko markadashi a shafa a gaban macen. Hakanan a wani kaulin ana amfani dashi wajan magance kaikayin gaba na mata, shima ba turawa ake yi cikin gaban ba, shafawa ake yi. Saidai duka wannan a kimiyyar lafiya ba'a tabbatar dashi ba amma kuma ba'a bayyana wata illa da amfani da ganyen gwaban ke da ita ba wajan magance infection. Ma'ana mutum zai iya gwadawa da neman dacewa, saidai a bi a hankali kada a yawaita amfani da ganyen kwaban saboda duk kyawun abu i...

Alamomin nakuda

Haihuwa, Nakuda
Akwai alamomin nakuda da yawa, ga wasu daga cikinsu kamar haka: Jin matsewa a gabanki, zai rika matsewa yana budewa. Zaki rika jin shi kamar lokacin da kike jinin al'ada. Yayin da ruwa me kauri ya zubo daga gabanki. Ciwon baya. Jin kamar zaki yi kashi wanda hakan yana faruwane saboda yanda kan danki ke shirin fitowa waje. Da kin fara jin wannan alamomi to a garzaya a tafi Asibiti ko a kira ungozoma. Sauran Alamomin sun hada da zubar da jini. Abin cikinki ya daina motsi sosai.