Wednesday, April 29
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Rade-Radin: Tsige Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani

Rade-Radin: Tsige Mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani

Duk Labarai
A yayin da ake rade-radin tsige mataimakin Gwamnan jihar Kano, Majalisar jihar ta yi martani inda tace ba gaskiya gane. Tun bayan komawar Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf jam'iyyar APC ne dai ake ta tunanin yaya zata kaya tsakanin gwamnan da mataimakinsa wanda ya zabi ya ci gaba da zama a NNPP. Kwamishinan yada labarai na jihar Kano yayi kira ga mataimakin gwamnan da ko dai ya koma jam'iyyar APC ko ya sauka daga mukaminsa.
Kalli Bidiyon: Muna ciyar da Masu laifi Akan Naira 780 kowace rana, hakanan muna ciyar da karnukan aiki akan Naira 800 a kowace rana>>Inji Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya

Kalli Bidiyon: Muna ciyar da Masu laifi Akan Naira 780 kowace rana, hakanan muna ciyar da karnukan aiki akan Naira 800 a kowace rana>>Inji Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya

Duk Labarai
Hukumar gidan gyaran hali ta Najeriya, Nigerian Prison Service tace tana ciyar da kowane me laifi akan Naira 780 a kowace rana. Sannan tana ciyar da karnuka akan Naira 800 a kowace rana. Shugaban hukumar ne ya bayana haka yayin da yake gabatar da kasafin kudin hukumar na shekara a gaban majalisar tarayya. Sanata Adams Oshiomhole wanda shine ya jagoranci zaman ya kalubalanci cewa, ta yaya za'a rika ciyar da karnuka fiye da mutane? https://twitter.com/i/status/2020194107231027446
Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Kalli Bidiyon: An yi min wahayi Za’a sake yunkurin yiwa shugaba Tinubu jhùyìn Mùlkì>>Inji Fasto Ayodele

Duk Labarai
Fasto Ayodele ya bayyana cewa, an masa wahayin akwai wani yunkurin juyin Mulki da za'a sake yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana cewa a wannan karin akwai wata kasa ma da zata goyi bayan yunkurin juyin mulkin. A cewarsa, DSS ne kawai zasu iya dakile wannan jhuyin mulkin. https://twitter.com/i/status/2019535852641354125
Wata Sabuwa: Jafar Jafar yace Mutuminnan da ya yi ikirarin shi dan kasuwane ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago kyautar Mota da Shago a Sokoto, Ashe dansanda ne

Wata Sabuwa: Jafar Jafar yace Mutuminnan da ya yi ikirarin shi dan kasuwane ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu me babban Shago kyautar Mota da Shago a Sokoto, Ashe dansanda ne

Duk Labarai
A jiyane, Hutudole ya kawo muku rahoton yanda wani dan kasuwa ya baiwa Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu kyautar Mota da shago a jihar Sokoto. Rahama ta nuna Bidiyon yanda aka bata kyautar a shafinta na Tiktok. Saidai a wani Rahoto da mawallafin jaridar Daily Nigerian Jafar-jafar ya wallafa yace wannan mutumin dansanda ne. Ya kuma ce bai kamata a samu Dansanda da irin wannan hali ba. Saidai yace watakila yana wakilatar wanine. https://twitter.com/i/status/2020213730999439635
Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi

Kalli Bidiyon: Yanda ‘Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi

Duk Labarai
Wasu Bidiyon da suka biyo bayan zagayen siyasar da Farfesa Isa Ali Pantami yayi a garin Gombe sun jawo cece-kuce. Wasu Gombawa sun fito suna cewa Farfesa yayi rawa. Dama dai a ofishin jam'iyyar APC yayin da ya je sabunta katinsa na jam'iyya, sakataren jam'iyyar yae masa sai ya ajiyr malumta abuga ganga yayi rawa. https://www.tiktok.com/@nasiridrisadam1/video/7603431750219336981?_r=1&_t=ZS-93jFbizzx8D https://www.tiktok.com/@kul.da.lafiar.baki/video/7604014835621235976?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7604014835621235976&source=h5_m&timestamp=1770488596&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_a...
Kuma Dai kalli Bidiyon: An sake Baiwa Rahama Saidu me babbar shago, Mota da Shago kyauta

Kuma Dai kalli Bidiyon: An sake Baiwa Rahama Saidu me babbar shago, Mota da Shago kyauta

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Rahama Saidu ta sake samun kyautar Mota da Shago. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda aka ga ta bayyana cewa wani ne ya mata kyautar. Shi kuma a nasa jawabin yace, ya mata kyautar ne dalilin soyayyar da yaga tanawa Gwamnan jiharsu. https://www.tiktok.com/@rahamasaidu2/video/7603728956419853576?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7603728956419853576&source=h5_m&timestamp=1770483288&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7568740291232040721&share_link_id...