Friday, March 13
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Taron Barayine a cikin gwamnatin Najeriya ta yanzu dan haka kada kuyi tsammanin su kawo muku gyara>>Inji Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo

Taron Barayine a cikin gwamnatin Najeriya ta yanzu dan haka kada kuyi tsammanin su kawo muku gyara>>Inji Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo

Duk Labarai
Tsohon shugaban kasa,Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa, barawo wanda ya saba rashawa da cin hanci ba zai taba kawo ci gaban kasa ba. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi. Obasanjo yace akwai wasu cikin bangaren zartaswa da wasu cikin bangaren majalisa da barayi ne ya kamata ace suna daure a gidan yari. Yace wasu 'yan siyasa sun mayar da siyasa a matsayin wuri wanda ba da'a ba sanin ya kamata,yace akwai dan siyasar da ya bashi mamaki saboda ya halasta satar dukiyar jama'a. Sannan akwai wani shima wanda suna taro yayi karya,bayan da aka kammala taron ya tambayeshi me yasa yayi hakan,sai yace masa ranka ya dade ai siyasa kenan. Yace wasu kawai sun mayar da siyasa wurin da ba sa'a ba sanin ya kamata.
Ina sane da ana shan wahala a Najeriya amma ba laifina bane>>Tinubu

Ina sane da ana shan wahala a Najeriya amma ba laifina bane>>Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da cewa ya yadda ana shan wahala a Najeriya. Tinubu ya bayyana hakane a ganawar da yayi da tsaffin shuwagabannin majalisar tarayya wanda Ken Nnamani ya jagoranta. Ya bayyana cewa sakacin gwamnatocin da suka gabata ne ya jefa kasar a halin da take ciki. Yace amma da hadin kai da aiki tare za'a samu ci gaba a Najeriya. Tun bayan da shuyaban kasa,Bola Ahmad Tinubu ya cire tallafin man fetur ne dai Najeriya ta shiga cikin halin matsin tattalin arziki wanda har yanzu bata fita ba.

Alamomin mace mai dadi

Duk Labarai
Mace mai dadi ga wani ba lallai ta zama mai dadi ga wani ba, ma'ana kowane mutum da irin macen da yake so. Amma dai mafi rinjaye ga alamomin mace mai dadi kamar haka: Doguwa. Mazaunanta su zamana suna da madaidaicin girma. Manyan Idanu. Lebe me madaidaicin kauri. Gabanta ya ciko, watau nonuwanta su zama masu madaidaicin girma. Ya zama ta gantsare, watau idan tana tsaye ko tana tafiya, ya zamana kirjinta ta dago sama, bayanta kuma ya daga. Ya zamana diddigenta na da dan madaidaicin kauri. Ya zamana tana da dogon gashi. A wajan dabi'a kuma zaka ganta tana tafiya cikin nutsuwa. Tana da murya me sanyi. Zaka ga fuskarta kamar tana jin bacci. Zaka rika wasa da yatsanta a bakinta.

Kalaman soyayya masu dadin gaske

Kalaman Soyayya
Ina sonki. Rabin Raina. Abar Alfaharina. Inaji dake. Kina matukar burgeni. Bani da tambarki. Akanki zan iya komai. Kece farin cikina. Duk wanda ya tabaki ya tabani. Me farin ido. Muryarki na sanyaya jikina. Igiyar sonki tamin dabaibayi. Ina sonki kamar kwai akan dutse. Zan iya miki komai. Ba zan iya miki rowa ba. Damuwarki damuwata ce. Tunaninki ya zamar min aikin yi. Idan ina tare dake nutsuwa nake ji. Ke kika sa nasan me ake cewa soyayya. Kina da kyau da kwarjini. Halayenki masu kyaune. Allah ya sakawa iyayenki da Alheri domin sun miki tarbiyya kyau. Ba zan barki ba. Jin miryarki ya isheni nishadi. Fatana ki zamo matata. Ba zan daina sonki ba. Kowa ya tabaki ki gayamin in yi maganinsa. Farin cikinki shine na...
Jadawalin masu kudin da suka bayar da tallafi ga wanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar Borno

Jadawalin masu kudin da suka bayar da tallafi ga wanda ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar Borno

Duk Labarai
Masu kudi da yawa ne dai suka kai dauki wa mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Borno inda suka basu tallafin kudade da kayan fani. Ga jadawalin masu kudin da kudaden tallafin da suka bayar: 1. Alhaji Aliko Dangote =N2bn (N1bn to be donated to NEMA) 2. Alhaji Aminu Dantata =N1.5bn 3. HE Atiku Abubakar =N100m 4. HE Peter Obi =N50m 5. North East Dev Commission =N3bn 6. The Senate =N54.5m 7. House of Representatives =N100m 8. People’s Democratic Party (PDP) =N25m 9. Borno House of Assembly =N60m 10. Former Senate President Ahmed Lawan =N50m 11. Hon Zainab Gimba =N25m 12. Ibrahim Abba Umar =N50m. 13. Sumaila Satumari =N20m 14. Hon Mallam Gana Kareto =N10m 15. Northern Senators Forum =N10m 16. Senator Barau Jibril =N10m 17. Hon Moh’d A...
Kalli Bidiyo: Yanda akawa wata mata tsirara aka daureta a cikin dakin Otal

Kalli Bidiyo: Yanda akawa wata mata tsirara aka daureta a cikin dakin Otal

Duk Labarai
Wata mata da suka shiga dakin Otal da wani mutum ta tsira da kyar bayan da aka yi zargin yayi yunkurin yin amfani da ita wajan yin tsafi. https://www.youtube.com/watch?v=aUgUuNVrVsY Matar dai ta kurma Ihu wanda hakan ya jawo hanlalin ma'aikatan Otal din suka shiga dakin da gudu inda suka isketa tsirara haihuwar uwarta hannaye da kafafuwanta a daure. Sun dai kwanceta inda suka gargadeta akan bin maza. Lamarin ya farune a Wuse Zone 5, Abuja.
Man Fetur din matatar man Dangote ba zai ishi Najeriya ba dan haka zamu ci gaba da Shigo da man fetur daga kasar waje>>inji NNPCL da ‘yan kasuwar Man Fetur

Man Fetur din matatar man Dangote ba zai ishi Najeriya ba dan haka zamu ci gaba da Shigo da man fetur daga kasar waje>>inji NNPCL da ‘yan kasuwar Man Fetur

Duk Labarai
Kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya bayyana cewa,Man fetur din da matatar man Dangote ke samarwa ba zai ishi Najeriya ba dan haka zata koma ta ci gaba da shigo da Man fetur daga kasashen waje dan cike gibin suran man fetur din da Dangote bai iya samarwa. Kamfanin na NNPCL yace matatar man fetur ta Dangote ta basu Lita Miliyan 10.3 ta man fetur din Me magana da yawun NNPCL, Olufemi Sonoye ya bayyana cewa, suna fuskantar karancin lita miliyan 65. Yace tun a farko an yi tsammanin rika samun lita miliyan 25 ne a kullun daga matatar man ta Dangote amma hakan bai samu ba. Itama dai kungiyar 'yan Kasuwa masu zaman kansu, IPMAN ta hannun shugabanta, Abubakar Garima ta bayyana cewa, man na Dangote ba zai ishi Najeriya ba sai an ci gaba da shigo da man daga kasagen waje.
Dubu saba’in din da aka kara mana a matsayin mafi karancin Albashi a yanzu bata da amfani Saboda farashin Man fetur>>NLC

Dubu saba’in din da aka kara mana a matsayin mafi karancin Albashi a yanzu bata da amfani Saboda farashin Man fetur>>NLC

Siyasa
Kungiyar Kwadago ta NLC ta bayyana cewa karin albashin da aka mata na Naira Dubu 70 bashi da Amfani a yanzu saboda tashin farashin man fetur. Kungiyar ta bayyana hakane ta bakin shugaban ta, Joe Ajaero inda yace Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yaudaresu suka amince da naira 700 a matsayin mafi karancin Albashi. A yanzu dai,Kungiyar ta Kwadago zata gana da shugaban kasa dan neman mafita kan lamarin.
TIRKASHI: Wani likita dake Zaria ya ajiye aikin shi saboda Miniɲg din HAMSTER

TIRKASHI: Wani likita dake Zaria ya ajiye aikin shi saboda Miniɲg din HAMSTER

Duk Labarai
TIRKASHI: Wani likita dake Zaria ya ajiye aikin shi saboda Miniɲg din HAMSTER. Ma'aikacin Asibiti mai suna Pharm Musa A Bello Zaria, ya bayyana takkaddar ajiye aikin shi a safinshi na Facébooķ inda ya bayyana cewa ya ajiye aikin nashi ne kan saran tsammanin fashéwar HAMSTER wanda zai zama miloniya ya bude kamfanoni da kudin Mining din tare da daukar ma'aikata aiki a karkashin kamfanin nashi. Wace shawara zaku bashi?