Tuesday, June 30
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja

Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja

Duk Labarai
Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja {"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malama Hajara Kenan Wacce Ta Gina Katafaren Sabon Masallaci A Unguwar Ndeshi Dake Karamar Hukumar Mokwa A Jihar Neja Wace fata za ku yi mata?
Karanta Abubuwa 13 game da Kudirin Harajin da Shugaba Tinubu ya nace sai ya aiwatar duk da Kwamitinsa na tattalin arziki shun bashi shawarar kada ya aiwatar da kudirin

Karanta Abubuwa 13 game da Kudirin Harajin da Shugaba Tinubu ya nace sai ya aiwatar duk da Kwamitinsa na tattalin arziki shun bashi shawarar kada ya aiwatar da kudirin

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi fatali da shawarar kwamitinsa na tattalin Arziki da suka ce masa kada ya aiwatar da kudirin gyaran haraji inda yace sai yayi. Kakakin shugaban kasar,Bayo Onanuga ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar. Ga abubuwa 13 game da kudirin dokar da ya kamata ku sani: Canja tsarin karbar haraji na mutum gudaguda ga 'yan Najeriya a ciki da wajen kasar inda tsarin zai koma na zamani. Daina Karbar Haraji daga hannun masu fitar da kaya zuwa kasar waje dan karfafa fitar da kayan Najeriya zuwa kasuwannin Duniya. Daina karbar Haraji daga kananan 'yan Kasuwa. Ba za'a karbi Haraji ba a hannun masu daukar Mafi karancin Albashi ba, sannan ma'aikatan gwamnati da na kamfanoni masu zaman kansu za'a rage musu Haraji zuwa kaso 90. Ba za'a rika karb...
ƊAN DUNIYA: An kori mutumin da ake zargi da keta haddin matan aure kusan 400 a kasar Equatorial Guinea daga aiki

ƊAN DUNIYA: An kori mutumin da ake zargi da keta haddin matan aure kusan 400 a kasar Equatorial Guinea daga aiki

Duk Labarai
An kori mutumin da ake zargi da keta haddin matan aure kusan 400 a kasar Equatorial Guinea daga aiki Shugaban kasar Equatorial Guinea Obiang Nguema Mbasogo, ya sanar da korar Baltasar Ebang Engonga daga shugabancin hukumar kula da binciken kudi ta kasar biyo bayan zargin fitar wasu faya-fayan bidiyo na keta haddin wasu matan manyan mutane a kasar. Shugaban kasar ya sanar da nada Zenón Obiang Obiang Avomo a matsayin sabon shugaban hukumar bayan sallamar Baltasar.
‘Yansanda a jihar Katsina sun dakile yunkurin gàrkùwà da mutane inda suka kubutar da mutane 21

‘Yansanda a jihar Katsina sun dakile yunkurin gàrkùwà da mutane inda suka kubutar da mutane 21

Duk Labarai
Hukumar 'yansandan Najeriya ta sanar da cewa ta dakile yunkurin garkuwa da mutane a karamar hukumar Jibia dake jihar Katsina inda ta kubutar da mutane 21. Kakakin 'yansandan jihar, ASP Abubakar Sadiq-Aliyu ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitr ga manema labarai inda yace sun samu wannan nasara ne a aikin da suka yi tare da sojoji da kuma 'yan Bijilante. Yace sun dakile yunkurin garkuwa da mutanen ne a Ka’ida, Unguwar One Boy, da Danmarke quarters duka a Jibia ranar 7 ga watan Nuwamba. Yacw maharan sun kai harinne inda su kuma suka kai dauki cikin gaggawa inda aka shafe awa guda ana bata kashi. Yace 'yan Bindigar sun tsere daga wajan ba shiri. Yace sun kubutar da mutane 16 saidai 5 daga ciki sun samu raunukan bindiga. Yace jami'in Bijilante daya da jami'in hukumar t...
Muna tabbatar da ingancin man fetur din da ake shigo dashi Najeriya>>Gwamnati ta mayarwa da Dangote Martani

Muna tabbatar da ingancin man fetur din da ake shigo dashi Najeriya>>Gwamnati ta mayarwa da Dangote Martani

Duk Labarai
Hukumomin SON, da NMDPRA sun mayarwa Dagote Martanin cewa duk man fetur din da za'a shigo dashi Najeriya sai sun tabbatar da ingancinsa. Hukumomin sun bayyana hakane bayan da Dangote yayi zargin cewa 'yan kasuwar man fetur na zuwa kasashen waje dan siyo man fetur da bashi da inganci cikin kasarnan mai makon su sayi na matatar man fetur dinsa. Dangote dai ya kai 'yan kasuwa da suka hada da A.A Rano, AY Shafa,da kamfanin man fetur na kasa NNPCL kotu inda yake neman kotu ta hanasu shigo da man fetur cikin kasarnan har sai idan matatarsa ta kasa samar da man fetur din. Saidai A.A Rano da AY Shafa sun zargi Dangote da kokarin kare kasuwancinsa.
Sojojin Najeriya sun tabbatar da bullar sabuwar kungiyar ‘yan tà’àddà a kasar

Sojojin Najeriya sun tabbatar da bullar sabuwar kungiyar ‘yan tà’àddà a kasar

Duk Labarai
Mai magana da yawun rundunar Manjo Janar Edward Buba ya ce 'yayan wannan sabuwar kungiyar sun fito ne daga kasashen Nijar da Mali, kuma ya zuwa yanzu ba'a iya sanin manufar kungiyar ba. Buba yace wannan sabuwar kungiyar wadda ta bullo bayan juyin mulkin da akayi a Nijar, ta haifar da matsala a yakin da ake yi da 'yan ta'adda a iyakokin Nijar da Najeriya. Buba yace dakarun kasashen 2 na ci gaba da daukar mataki domin tabbatar da tsaro a kan iyakokon yankin. Idan baku manta ba, a ranar litinin da ta gabata, RFI Hausa ya gabatar muku da rahoto a kan bullar wannan kungiya daga Sokoto. Bullar wannan kungiyar ya dada tabbatar da karuwar matsalar tsaron da ake fuskanta a yankin arewa maso yammacin Najeriya da rikicin 'yan bindiga ya daidaita wajen hallaka jama'a da kuma raba dubban mu...