Thursday, March 26
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kamfanin MTN sun biya Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II Naira Miliyan dari hudu da Arba’in da biyu kasancewarsa daya daga cikin masu gudanarwa na kamfanin

Kamfanin MTN sun biya Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II Naira Miliyan dari hudu da Arba’in da biyu kasancewarsa daya daga cikin masu gudanarwa na kamfanin

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kamfanin Sadarwa na MTN sun biya me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II Naira Miliyan 442 a shekarar 2025. An biyashi kudinne kasancewarsa daya daga cikin masu gudanarwa na kamfanin na MTN. Hakan na kunshene a cikin bayanan yanda MTN din suka gudanar da hadahadar kasuwancinsu da suka fitar. A shekarar 2024, MTN sun biya Sarki Sanusi Naira Miliyan N412.
Kalli Bidiyon: Yanda Tauraron Fina-finan Hausa, Saheer Abdul me garin Danwake ya saje cikin Larabawa suna ta tikar rawa

Kalli Bidiyon: Yanda Tauraron Fina-finan Hausa, Saheer Abdul me garin Danwake ya saje cikin Larabawa suna ta tikar rawa

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Saheer Abdul kenan a wannan Bidiyon inda aka ga ya saje da Larabawa suna ta tikar rawa irin ta Al'adun larabawan. Ya wallafa Bidiyon ne a shafinsa na Tiktok. https://www.tiktok.com/@mr_saheeer/video/7618918903133457684?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7618918903133457684&source=h5_m&timestamp=1773929047&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&share_link_id=3952b675-7c63-4460-816b-436f78119ae1&share_app_id=1233&ugbiz_name=MAI...
Kalli Bidiyon: Yanda Wata Inyamura ta gwada yin Azumi irin na musulmai amma bata kai labari ba

Kalli Bidiyon: Yanda Wata Inyamura ta gwada yin Azumi irin na musulmai amma bata kai labari ba

Duk Labarai
Wannan wata Inyamura ce me suna Chioma wadda tace ta gwada yin Azumi irin na Musulmai amma bata kai labari ba. Tace ta yi Sahur inda ta tafi ofis da safe. Ta rika nuna lokaci har zuwa karfe 2 inda anan ne tace gaskiya taji alamar tana shirin suma, shine ta je ta karya. https://www.tiktok.com/@chioma.favour/video/7618652705937984788?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7618652705937984788&source=h5_m&timestamp=1773928013&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7606977366144993025&s...
Kalli Bidiyon: Karatun Sheikh Jafar Mahmoud Adam, Albani Zaria, da Lawal Triumph duk sun ce idan mutum yayi Sallar Idi ba sai yayi ta Juma’a ba

Kalli Bidiyon: Karatun Sheikh Jafar Mahmoud Adam, Albani Zaria, da Lawal Triumph duk sun ce idan mutum yayi Sallar Idi ba sai yayi ta Juma’a ba

Duk Labarai
A yayin da ake ta cece-kuce kan cewa Idan mutum yayi Sallar Idi ba sai yayi ta Juma'a ba. An samu karatun malamai dake tabbatar da hakan. A jiya ne dai, Dr. Ahmad Gumi ya bayyana cewa lallai ko da mutum yayi Sallar Idi, sai yayi Juma'a. Malam yace idan za'a dauki daya a bar daya to mutum ya bar Idi yayi Juma'a. Saidai Karatun malamai irin su Dr. Idris Dutsen Tanshi, da Sheikh Jafar Mahmoud Adam, da Sheikh Albani Zaria duk sun tafi akan cewa, idan mutum yayi Idi, ba lallai sai yayi Juma'a ko Azahar ba. https://www.tiktok.com/@kggpetroleum245/video/7618656617374027029?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7618656617374027029&source=h5_m&timestamp=1773920979&user_id=7483197776647635989&se...
Kalli Bidiyon: Wani ya je Saudiyya inda ya yiwa Tauraruwar Tiktok, Babiana Addu’ar Allah ya bata nasara akan Sadiya Haruna

Kalli Bidiyon: Wani ya je Saudiyya inda ya yiwa Tauraruwar Tiktok, Babiana Addu’ar Allah ya bata nasara akan Sadiya Haruna

Duk Labarai
Wannan Bidiyon wani bawan Allah ne masoyin Tauraruwar Tiktok, Babiana inda ya mata addu'a a dakin Ka'aba Allah ya bata nasara akan Sadiya Haruna. https://www.tiktok.com/@amanar.gov.abbakabiryusu/video/7618880019942755604?_r=1&_t=ZS-94ojsC0fvjE&sp_source=7537614245375297080 A baya dai, Itama Sadiya Haruna ta je dakin ka'ba inda tace ta kai karan Babiana gaban Allah ya bi mata hakkinta.
Kalli Bidiyon: Bayan da Sheikh Dr. Ahmad Gumi yace aje Idi kuma aje Sallar Juma’a, tsohon Bidiyon Dr. Idris Dutsen Tanshi ya bayyana inda shi kuma yace idan mutum yayi Idi ba lallai sai yayi Juma’a ko Azahar ba

Kalli Bidiyon: Bayan da Sheikh Dr. Ahmad Gumi yace aje Idi kuma aje Sallar Juma’a, tsohon Bidiyon Dr. Idris Dutsen Tanshi ya bayyana inda shi kuma yace idan mutum yayi Idi ba lallai sai yayi Juma’a ko Azahar ba

Duk Labarai
Cece-kuce ya barke a kafafen sada zumunta bayan da Malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi yace aje Idi kuma aje Sallar Juma'a. Malam yace idan ya zamana mutum daya zai je to ya je Juma'a ya bar Idi. https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7618693269660175636?_r=1&_t=ZS-94oRqB9nibp&sp_source=7537614245375297080 Saidai bayan bayyanar wannan jawabi nasa, An rika yada tsohon Bidiyon Marigayi, Dr. Idris Dutsen Tanshi inda ya bayar da fatawar cewa idan mutum yayi Idi, ba lallai yayi Juma'a ko Azahar ba. https://www.tiktok.com/@e.snig.ltd_tiga_01/video/7618735768973905173?_r=1&_t=ZS-94oSL7l8TdQ&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: Ganin Me baiwa shugaba Tinubu shawara a kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Minista Hannatu Musa Musawa akan keken Doki suna Annashuwa a kasar Ingila ya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Ganin Me baiwa shugaba Tinubu shawara a kan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu da Minista Hannatu Musa Musawa akan keken Doki suna Annashuwa a kasar Ingila ya dauki hankula

Duk Labarai
An hangi me baiwa shugaban kasa shawara akan harkar tsaro, Malam Nuhu Ribadu tare da minista, Hannatu Musa Musawa akan keken Doki a kasar Ingila suna annashuwa. Suna cikin tawagar shugaban kasa, Bola Ahmad da ta je kasar Ingila inda yake ziyarar aiki. Wasu dai sun ce hakan bai dace ba lura da yanda Najeriya ke fama da matsalar tsaro. https://www.tiktok.com/@arewacontinental/video/7618748690005511444?_r=1&_t=ZS-94oQdn8BA0H&sp_source=7537614245375297080
Kalli Bidiyon: Abinda Sarkin Ingila ya gayawa shugaba Tinubu da ya dauki hankula sosai

Kalli Bidiyon: Abinda Sarkin Ingila ya gayawa shugaba Tinubu da ya dauki hankula sosai

Duk Labarai
Sarkin Ingila, King Charles ya gayawa shugaba Tinubu, Naija No dey carry last. Lamarin ya dauki hankula sosai inda akai ta tafi. Wannan turancin 'yan Najeriya ne dake nufin ba'a barin Najeriya a baya. Sarki Charles ya bayyana hakane a karshen jawabin da yayi a wajan taron cin abinci na girmamawa da aka shiryawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a Ingila. https://twitter.com/i/status/2034390502196285860 Shugaba Tinubu dai na ziyarar aiki a Ingila irin ta ta farko da wani shugaban Najeriya yayi a cikin shekaru 37 da suka gabata. Ana sa ran wannan ziyarar aiki zata jawo hankalin Ingila ta zuba jari a Najeriya.