Wednesday, February 25
Shadow

Duk Labarai

Ba’a fahimci Kalaman shugaban kasar Amurka Trump bane, Shifa Ba ‘yan Najeriya yace zai kawowa Khari ba, ‘yan Tà’àddà yace zai Yhaqa>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Ba’a fahimci Kalaman shugaban kasar Amurka Trump bane, Shifa Ba ‘yan Najeriya yace zai kawowa Khari ba, ‘yan Tà’àddà yace zai Yhaqa>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Duk Labarai
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN ta bayyana cewa, da yawa basu fahimci kalaman Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ba. Kungiyar reshen jihohin Arewa 19 da Abuja ta bakin shugabanta, Rev. John Joseph Hayab ne ta bayyana hakan. Yace Ba 'yan Najeriya Trump yace zai kawowa hari ba, cewa yayi zai kawowa 'yan ta'adda harine, yace to menene na tayar da hankali inda ba mutum yasa yana da alaka da 'yan ta'addan ba? Yace wannan lamari kamata yayi ya zama hanyar da zata sa mu gyara matsalar tsaron mu ba wai ta zama hanyar cece-kuce akan addini ba.
Kalli Bidiyo: Duk macen da ta je gidan Solo na Musbahu Anfara sai ya aikata Alfasha da ita, mata 2 muka sani wanda ya dirkawa Cikin shege, Inji Wasu ‘yan Solo suka zargi Musbahu bayan Hirar da Hadiza Gabon ta yi dashi yace yana soyayya da ‘yan Fim amma ba zai iya aurensu ba

Kalli Bidiyo: Duk macen da ta je gidan Solo na Musbahu Anfara sai ya aikata Alfasha da ita, mata 2 muka sani wanda ya dirkawa Cikin shege, Inji Wasu ‘yan Solo suka zargi Musbahu bayan Hirar da Hadiza Gabon ta yi dashi yace yana soyayya da ‘yan Fim amma ba zai iya aurensu ba

Duk Labarai
Wasu 'yan matan Solo sun fito sun zargi Tauraron fina-finan Hausa, Musbahu Anfara da aikata Alfasha. Sun ce duk macen da ta je gidan solonsa sai yayi Alfasha da ita. Sun kara da zargin cewa, mata 2 suka sani wadanda ya dirkawa cikin shege. https://www.tiktok.com/@adijatouahmed3/video/7568678490589891858?_t=ZS-917CLO1J60n&_r=1 Hakan ya biyo bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi dashine inda ya bayyana cewa yana soyayya da 'yan Fim amma ba zai iya aurensu ba. Yace dalilinsa shine yana son matar da zai aura ta zama zata iya hakura dashi kadai.
Ya kamata ‘yan Najeriya umsu goyi bayan zuwan kasar Amurka dan ta mana maganin matsalar tsaro>>Inji Adamu Garba

Ya kamata ‘yan Najeriya umsu goyi bayan zuwan kasar Amurka dan ta mana maganin matsalar tsaro>>Inji Adamu Garba

Duk Labarai
Tsohon Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Adamu Garba ya bayyana cewa ya kamata 'yan Najeriya su yi na'am da zuwan Amurka Najeriya dan ta magance mana matsalar tsaro. Yace Amurkar zata yaki 'Yan ta'adda dake Khashe mutane da kuma 'yan siyasa masu sace kudaden da aka ware dan magance matsalar tsaro. Ya kara da cewa, idan mutum baya cikin daya daga cikin biyun nan to bashi da matsala da kasar Amurka. Hakan ya zowa mutane da mamaki musamman lura da cewa, Adamu Garba dan Arewa ne inda 'yan Arewa da dama suka nuna rashin amincewa da wannan mataki na kasar Amurka.
Kalli Bidiyo Gwanin Ban tausai: Yanda wani dan siyasa ya auri diyata ba da son raina ba, abokinsa kuma ya rika neman matata da Alfasha>>Inji Wannan tsohon

Kalli Bidiyo Gwanin Ban tausai: Yanda wani dan siyasa ya auri diyata ba da son raina ba, abokinsa kuma ya rika neman matata da Alfasha>>Inji Wannan tsohon

Duk Labarai
Wannan tsohon ya dauki hankula sosai bayan da ya bayar da labarin abinda ya faru dashi. Yace Diyarsa ta yi aure ta fito daga gidan mijinta. Yace bayan fitowarta ta faara bin 'yan siyasa ba da son ransa ba. yace anan ne ta hadu da wani dan siyasa da ya biya mata aikin Umrah amma ya nuna baya so. Ji cikakkiyar hirar da aka yi dashi a Bidiyon kasa: https://www.tiktok.com/@ashana.matchse/video/7568233799620840722?_t=ZS-9170zwmIGxM&_r=1
An kwacewa sanata Natasha Akpoti fasfo dinta an hanata fita kasar waje, Ta zargi Sanata Godswill Akpabio da sawa a mata hakan

An kwacewa sanata Natasha Akpoti fasfo dinta an hanata fita kasar waje, Ta zargi Sanata Godswill Akpabio da sawa a mata hakan

Duk Labarai
Sanata Natasha Akpoti ta bayyana cewa, hukumar kula da shige da fici ta Najeriya, NIS ta kwace mata fasfo dinta inda ta hanata fita kasar waje. Ta bayyana hakane a wani Bidiyo data dauka a filin jirgin inda tace jami'an sun ce mata Sanata Godswill Akpabio ne yasa a kwace mata fasfon wai saboda idan ta fita kasar waje tana zuwa ta yi hira da kafafen yada labarai tana zubarwa da Najeriya mutunci a idon Duniya. Tace babu wata kotu data bada umarnin a kwace mata fasfon nata. Ta bayyana hakan da take mata hakkinta kasancewar shekarar ta biyu kenan da zama 'yar majalisa dan hakane ta ke son zuwa kasar waje dan shakatawa. Zuwa yanzu dai Sanata Godswill Akpabio ko ma'aikatar NIS basu ce uffan ba kan lamarin.
Dan majalisar Amurka ya zargi Kwankwaso da hannu wajan Mhuzgunawa Kiristoci

Dan majalisar Amurka ya zargi Kwankwaso da hannu wajan Mhuzgunawa Kiristoci

Duk Labarai
Dan majalisar kasar Amurka, Riley Moore ya zargi tsohon gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso da hannu wajan Khisan Kyiyashi da yace akewa Koristoci a Najeriya. Moore ya bayyana hakane a matsayin martani ga Kwankwaso bayan da Kwankwason ya bayyana rashin jin dadi kan barzanar da shugaban kasar Amurka, Donald Trump yayi na kawo hari Najeriya. More yace Kwankwaso na da hannu wajan amincewa da dokar Shari'ar Musulunci wadda tasa hukuncin Khisa kan wanda yayiwa addinin Musulunci batanci. Yunkurin shigowa Najeriya da kai hari kan wanda ta kira da cewa sunawa Kiristoci Khisan Kiyashi da Amurka tayi ya jawo cece-kuce sosai a Najeriya.