Friday, March 20
Shadow

Duk Labarai

Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda wani dake tsaye a bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ya ke jiki ya Fhadi

Da Duminsa:Kalli Bidiyon yanda wani dake tsaye a bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya ya ke jiki ya Fhadi

Duk Labarai
Wani mutum dake tsaye a bayan shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yanke jiki ya fadi yayin da ake ganawa da manema labarai. An ga wasu na gaggawar kaiwa mutumin agaji. https://twitter.com/Phil_Lewis_/status/1986497371560095923?t=hn9SAh0hfs2DJ4vmwC1xAg&s=19 Bayan faruwar lamarin, an kori 'yan jarida daga dakin taron. Wasu 'yan Najeriya dai sun rika fadar cewa addu'arsu ce ta fara aiki.
Anfi Shekye Musulmai a Najeriya fiye da Kirista>>Inji Dan gidan Mawaki Fela Kuti watau Seun Kuti

Anfi Shekye Musulmai a Najeriya fiye da Kirista>>Inji Dan gidan Mawaki Fela Kuti watau Seun Kuti

Duk Labarai
Dan gidan Marigayi shahararren mawakin Najeriya, Fela Kuti Watau Seun Kuti ya bayyana cewa an fi kashye Musulmai a Najeriya fiye da Kirista. Ya bayyana hakane a matsayin martani ga cece-kucen dake faruwa a Najeriya bayan da kasar Amurka tace ta samu bayanai da suka tabbatar mata cewa ana yiwa Kiristoci Kyisan Kare Dangi a Najeriya. A Bidiyon Seun da ya watsu sosai yace wannan ikirari ba gaskiya bane. https://www.tiktok.com/@onejoblessboy/video/7569523245678972168?_t=ZS-91AwQpM2vNg&_r=1
Kalli Bidiyon yanda wani ya kutsa kai tsakanin jami’an tsaro ya kama Nownuwwan shugabar kasar Mexico a wajan taro

Kalli Bidiyon yanda wani ya kutsa kai tsakanin jami’an tsaro ya kama Nownuwwan shugabar kasar Mexico a wajan taro

Duk Labarai
Wani mutum ya kutsa tsakanin jami'an tsaro ya kama Nonuwan shugabar kasar Mexico, Claudia Sheinbaum a wajan wani taro ranar Talata. Sannan yayi yunkurin sumbatarta amma jami'an tsaro suka kai kansa suka hanashi. https://www.tiktok.com/@lacentral.mx/video/7568988843110681863?_t=ZS-91AutRBaYV7&_r=1 An dai kamashi sannan shugabar kasar tace zata tabbatar ta nemi hakkinta kan cin zarafin da ya mata. Tace zata nemi hakkin nata ne musamman saboda ya zama izina ga sauran masu yunkurin cin zarafin mata.
Sanata Godswill Akpabio ya gargadi Minista da cewa ya rufawa kansa Asiri kada yayi magana akan Trump

Sanata Godswill Akpabio ya gargadi Minista da cewa ya rufawa kansa Asiri kada yayi magana akan Trump

Duk Labarai
Kakakin majalisar Dattijai Sanata Godswill Akpabio ya gargadi Kingsley Udeh (SAN) da cewa, kada ya sake ya amsa tambaya akan shugaban kasar Amirkaz Donald Trump. Ya bayyana masa hakane ranar Alhamis yayin tantance shi dan bashi ministan kimiyya da Fasaha. Bayan da Kingsley Udeh (SAN) ya gabatar da kansa a gaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio ya bayar da damar a masa tambayoyi amma ya gargadeshi da cewa, kada ya amsa tambaya akan shugaban kasar Amirka, Donald Trump. A karshe dai majalisar ta amince da nadin Kingsley a matsayin Ministan. Shidai Godswill Akpabio a baya yace bai isa ya baiwa Trump amsa ba sai abinda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yace. trump dai na barazanar kawo Khari Najeriya.
‘Yan Najeriya sai kun yi Hakuri gaskiya nasan ba zaku ji dadin matakin da zan dauka ba amma ya zama dole>>Inji Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

‘Yan Najeriya sai kun yi Hakuri gaskiya nasan ba zaku ji dadin matakin da zan dauka ba amma ya zama dole>>Inji Shugaban kasar Amurka, Donald Trump

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gayawa 'yan Najeriya cewa, su yi Hakuri domin matakin da zai dauka ba zasu ji dadinsa ba. Saidai yace ya zama dole su kawo Khari Najeriya saboda abinda akewa Kiristoci na Khisan Khiyashi. Yace ba Najeriya kadai ba hadda ma sauran kasashen Duniya dik inda suka ji ana Muzgunawa Kiristoci ba zasu bari ba. Trump ya bayyana hakane a sabon sakon da ya saki da yammacin jiya.
Kalli Bidiyo: Matashi Tsulange da a baya aka kamashi saboda yin Bidiyo a cikin makara da kusa da whuta yana cewa ya matsu yace zai ci gaba da yin Bidiyonsa

Kalli Bidiyo: Matashi Tsulange da a baya aka kamashi saboda yin Bidiyo a cikin makara da kusa da whuta yana cewa ya matsu yace zai ci gaba da yin Bidiyonsa

Duk Labarai
Matashi dan Kano me amfani da sunan Tsulange wanda a baya ya rika Bidiyo a kusa da cikin makara da kusa da wuta yana cewa ya matsu ya dawo. A Bidiyon daya saki, matashin yace, an hanashi yin Bidiyonsa bayan ya sayo makara Naira dubu 30 sannan ya siyo likkafani Naira dubu 10. Yace zai ci gaba da yin Bidiyonsa amma zai daina cewa ya matsu. A baya dai an kama matashinnaka masa Nasiha bayan da ya rika cewa ya matsu a kusa da wuta da cikin Makara. https://www.tiktok.com/@tsulange89/video/7569325959648644370?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7569325959648644370&source=h5_m&timestamp=1762423621&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aF...
Kalli Bidiyon: Yanda wani matashi ya zo tada Janareta yaki tashi amma yana kiran sunan Shehu sai Injin ya tashi

Kalli Bidiyon: Yanda wani matashi ya zo tada Janareta yaki tashi amma yana kiran sunan Shehu sai Injin ya tashi

Duk Labarai
Wannan wani matashine da ya dauki hankula sosai bayan da ya je tayar da Janareta amma Janaretan ya ki tashi. Saidai yana kiran sunan Shehu sai Injin ya tashi. Ya maimaita abin dan ya nuna ba sa'a ko dace bane inda abin ya baiwa mutane mamaki sosai. https://www.tiktok.com/@zeebeautiful3/video/7569165659955940628?_t=ZS-91AaEwWAW6T&_r=1
Sanatan Amurka ya gabatar da kudirin dokar Hukunta wasu ‘yan Najeriya da jihohin Arewa 12 dake amfani da dokar shari’ar Musulunci

Sanatan Amurka ya gabatar da kudirin dokar Hukunta wasu ‘yan Najeriya da jihohin Arewa 12 dake amfani da dokar shari’ar Musulunci

Duk Labarai
Sanatan Amurka, Ted Cruz wanda shine ya kai kudirin dokar da ta saka Najeriya cikin jerin kasashen da Amurkar ke sakawa ido bisa zargin anawa Kiristoci khisan Kyiyashi a yanzu kuma ya sake kai wani Kudirin dokar majalisar kasar. Ted Cruz ya godewa shugaban kasa, Donald Trump kan matakin da ya dauka akan Najeriya inda yace a baya lokacin mulkin Trump na farko, ya saka Najeriya cikin kasashen da Amurka zata rika sakawa ido amma tsohon shugaban kasar, Biden ya cireta. Saidai yace ya ji dadi da a yanzu Trump ya dawo da Najeriya cikin kasashen da Amurka zata rika sakawa ido. Yace a yanzu ya sake gabatar da wata sabuwar kudirin doka da zata hukunta wasu 'yan Najeriya da ake zargi da hannu wajan Muzgunawa Kiristoci sannan ya ce zakuma a dauki hukunci kan jihohi 12 na Arewa dake amfani da...