Friday, February 27
Shadow

Duk Labarai

Mun rabawa ‘yan Najeriya tallafin Naira Biliyan 300>>Inji Gwamnatin Tarayya

Mun rabawa ‘yan Najeriya tallafin Naira Biliyan 300>>Inji Gwamnatin Tarayya

Duk Labarai
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ta rabawa 'yan Najeriya kudin Tallafi har Naira Biliyan 300. Gwamnatin tace ta raba wadannan kudade ne ga gidaje Miliyan 8.1. Karamin Ministan Jin kai, Yusuf Sanunu ne ya bayyana hakan a Abuja a wajan wani taro da aka gudanar. Yace hakan ya karfafa mutane ya inganta Iliminsu, ya kuma Inganta Lafiyarsu. Hakanan yace akwai shirin baiwa wanda iftila'in Ambaliyar ruwa ta fadawa a fadin Najeriya tallafin Naira Biliyan 6.3 na bashi wanda babu ruwa. Yace mutane 21,000 ne zasu amfana da wannan bashin.
Kalli Bidiyo: Idan ba debabben Albarka ba, babu wanda zai rika maganar yanda akawa mahaifinsa Kachiya>>Inji Sheikh Maqari

Kalli Bidiyo: Idan ba debabben Albarka ba, babu wanda zai rika maganar yanda akawa mahaifinsa Kachiya>>Inji Sheikh Maqari

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Ibrahim Maqari ya bayyana cewa, idan ba debabben Albarka ba, babu wanda zai rika tattauna yanda aka yiwa mahaifinsa kachiya. Yace dan haka tattauna maganar ma bata kamata ba, idan daliban Ilimi sun ji hakan su daina shiga. https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560880169209171212?_t=ZS-90XH5ls0HdB&_r=1
Kalli Bidiyon: Tun da dai Malam Lawal Triumph an ce ya kawo hujjar kalamansa ya kasa kawowa, to muna jira mu gani za’a kaishi kotu kamar yanda akawa Abdul Jabbar?>>Inji Abdulfatahi Sani Tijjani

Kalli Bidiyon: Tun da dai Malam Lawal Triumph an ce ya kawo hujjar kalamansa ya kasa kawowa, to muna jira mu gani za’a kaishi kotu kamar yanda akawa Abdul Jabbar?>>Inji Abdulfatahi Sani Tijjani

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Abdulfatahi Sabi Tijjani ya yi ikirarin cewa bayan zaman da aka yi da Malam Lawal Triumph ya kasa bayar da hujjar kalaman da yayi. Yace haka aka yi da Abduljabbar inda daga nan ne aka kaishi kotu. Yace dan haka suma suna jiran su ga Shima Malam Lawal Triumph ko za'a kaishi Kotun? https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560795884443684108?_t=ZS-90WkQV91Hdp&_r=1
Kalli Bidiyo: Na taba yin asarar Gold na Naira Biliyan 1.5,Inji Hajiya Hafsa

Kalli Bidiyo: Na taba yin asarar Gold na Naira Biliyan 1.5,Inji Hajiya Hafsa

Duk Labarai
Wata hamshakiyar 'yar kasuwa daga jihar Kano, Hajiya Hafsa ta bayyana cewa, ta taba yin asarar Gwal na Naira Biliyan 1.5 Ta bayyana hakane a wata hirar da aka yi da ita inda tace a wancan lokacin sai da taita kuka. Amma tace cikin watanni 6 Allah ya taimaketa ta mayar da kudinta https://www.tiktok.com/@musaddeeqq_haysam/video/7560363284973522197?_t=ZS-90Wjj8ajAga&_r=1
Kalli Hotuna: Yauce aka warewa mata ba sai sun saka rigar mama ba, kalli Irin hotunan da matan ke dorawa a social media

Kalli Hotuna: Yauce aka warewa mata ba sai sun saka rigar mama ba, kalli Irin hotunan da matan ke dorawa a social media

Duk Labarai
Yauce ranar da aka ware dan mata ba sai sun saka rigar mama ba. Wannan rana an waretane dan yaki da cutar kansar mama amma mata da yawa na amfani da itane dan nuna badala. https://twitter.com/theatghana/status/1977681565686833270?t=ChwotAZ6vYNlxAjsOKOPzg&s=19 https://twitter.com/_mummy123/status/1977786384913215577?t=nKnVGbAHTAHTgpTr10PGAA&s=19 https://twitter.com/EWhitedoll/status/1977674658620243972?t=Wf9gjR9J-LNdlP_aAxOoDw&s=19 https://twitter.com/Vbs_confessions/status/1977659185971224672?t=Qaf4y-e_JHSwXgf_7d3k7g&s=19 https://twitter.com/Koniodan/status/1977677532892983762?t=FiVLI4boGxZyCVV3WpchJw&s=19 https://twitter.com/MissLingard14/status/1977779088115855627?t=mYjrZ88wAJX0lp8zwCoD0Q&s=19 https://twitter.com/NuttelaHer/sta...
Najeriya ta samu tsaro sosai a zamanin mulkin Tinubu >>Inji me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Najeriya ta samu tsaro sosai a zamanin mulkin Tinubu >>Inji me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Duk Labarai
Me baiwa shugaban kasa shawara kan harkar sadarwa, Daniel Bwala ya bayyana cewa, An samu tsaro sosai a Najeriya a mulkin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Daniel Bwala yace kamin hawan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu mulki ana garkuwa da mutane yanda aka ga dama har cikin Abuja da rana tsaka ana garkuwa da mutane amma wannan duk ya kau. Yace an fasa gidajen yari da dama a mulkin baya amma a zamanin Tinubu lamura sun gyaru
Kalli Bidiyon: A karshe dai an yi zama da Malam Lawal Triumph kuma duk ya kawo litattafan da suka fadi kalaman da yayi

Kalli Bidiyon: A karshe dai an yi zama da Malam Lawal Triumph kuma duk ya kawo litattafan da suka fadi kalaman da yayi

Duk Labarai
A zaman da kwamitin Shura suka yi da malam Lawal Triumph bayan zargin da aka masa na cewa yayi kalaman batancin ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malamin ya kawo litattafan da ya dauko kalaman da yayi. Saidai duk da haka ya bayar da hakuri ga wadanda kalaman basu musu dadi ba. https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560773874778901816?_t=ZS-90Wa91oEQJl&_r=1 https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560773548990565643?_t=ZS-90WaGecFDrU&_r=1 https://www.tiktok.com/@habibou.adamou..227/video/7560760486921391371?_t=ZS-90WaKIYg7l2&_r=1