Tuesday, December 16
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo da Duminsa Yanda aka saka gawa a kabari, amma kabarin ya ki karbarta a makabartar Bashama dake Kaduna, hankula sun tashi

Kalli Bidiyo da Duminsa Yanda aka saka gawa a kabari, amma kabarin ya ki karbarta a makabartar Bashama dake Kaduna, hankula sun tashi

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, Kabari ya ki karbar gawar wata mata da ta rasu. Rahoton yace lamarin ya farune a Makabartar Bashama dake Tudun Wada Kaduna. A Bidiyon an ga hadda mata nata tururuwar zuwa ganin abinda ya faru cikin makabartar Saidai wasu da yawa sun musanta faruwar lamarin: https://www.tiktok.com/@amaryamerabo3/video/7530771752314555655?_t=ZM-8yJlmQQiYbw&_r=1 Rahotan dai yace lamarin jita-jitane.
Kalli Bidiyon: Idan na chire kaya na yi Tumbur a gaban su Gfresh da Mai Wushirya, sai su yi ta kokarin yin Alfasha dani, Addu’a ce ke kareni>>Inji Murja Kunya

Kalli Bidiyon: Idan na chire kaya na yi Tumbur a gaban su Gfresh da Mai Wushirya, sai su yi ta kokarin yin Alfasha dani, Addu’a ce ke kareni>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa, Abokanta su Gfresh da Mai Wushirya duk kwarata ne. Ta ce sukan kai mata harinnyin fyade amma Allah sai ya taimaketa ta tsalake. inda ta alakanta hakan da cewa Addu'a ce ke kareta. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7530359461790092551?_t=ZM-8yJjHylG3Uu&_r=1
Munci mun lashe zaben 2027, babu wani da zai iya hanamu>>Sabon Shugaban APC, Farfesa

Munci mun lashe zaben 2027, babu wani da zai iya hanamu>>Sabon Shugaban APC, Farfesa

Duk Labarai
Sabon shugaban jam'iyyar APC, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa, jam'iyyar tasu taci ta lashe zaben shugaban kada na shekarar 2027. Ya bayyana hakane bayan da aka rantsar dashi a jiya. Farfesa Nentawe Yilwatda yace a karkashin shugabancinsa, za'a ga karin shigar manyan 'yan siyasa jam'iyyar APC. Ya sha Alwashin mayar da jam'iyyar APC jam'iyya abin Alfahari ga Najeriya baki daya.
Da Duminsa: Sarkin Gusau ya rigamu gidan Gaskiya

Da Duminsa: Sarkin Gusau ya rigamu gidan Gaskiya

Duk Labarai
Rahotanni da muke samu na cewa, Allah yawa Me martaba Sarkin Gusau, Dr. Ibrahim Bello rasuwa. Ya rasu yau, Juma'a a Abuja bayan jinya. Hutudole ya fahimci cewa, Sarkin ya rasu yana da shekaru 71 a Duniya. Ya zama sarki ne a ranar 16 ga watan Maris na shekarar 2015 bayan rasuwar mahaifinsa. Kakakin Gwamnan jihar Zamfara, Sulaiman Idis ya tabbatar da rasuwar Sarkin inda ya mika sakon ta'aziyya.
Jihar Enugu tace zata rage farashin wutar Lantarki wa mutanen jiharta saboda kudin sun yi yawa, saidai kamfanin wutar Lantarki na kasa yace jihar dama duk wata jiha basu isa su rage kudin wutar ba

Jihar Enugu tace zata rage farashin wutar Lantarki wa mutanen jiharta saboda kudin sun yi yawa, saidai kamfanin wutar Lantarki na kasa yace jihar dama duk wata jiha basu isa su rage kudin wutar ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Kamfanin dake kula da wutar lantarki na kasa,NERC yace jihar Enugu dake son rage farashin wutar lantarki da mutanen jihar ke biya bata da hurumin yin hakan. Jihar Enugu dai ta bayyana shirinta na rage farashin wutar lantarki da mutanen dake tsarin Band A ke biya Wanda jihar tace yayi yawa. Saidai hukumar NERC tace jihar dama duk wata jiha dake tunanin yin hakan bata da hurumin yin hakan. NERC tace duk jihar dake son yin hakan, saidai ta rika biyan tallafi k...
Kalli Bidiyo: Ina son in samu abin yi>>Inji Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu

Kalli Bidiyo: Ina son in samu abin yi>>Inji Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu

Duk Labarai
Tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta koka da cewa tana son ta samu abin yi. Ta bayyana hakane a hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita a shirin ta na Gabon Show. Ummi tace a yanzu bata da lafiya kuma tana son ta samu abin yi maimakon ta rika rokon mutane kudi. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7530748987444333880?_t=ZM-8yJ3dpVUaVK&_r=1
Shin wai Kalli Bidiyon Gfresh a karin Farko tun bayan da kotu ta mai hukuncin daurin gidan yari

Shin wai Kalli Bidiyon Gfresh a karin Farko tun bayan da kotu ta mai hukuncin daurin gidan yari

Duk Labarai
A dazu ne dai rahotanni ke ta yawo cewa kotu ta daure shahararren dan Tiktok, Gfresh Al-amin saboda samunsa da laifin wulakanta Naira. An masa daurin watanni 6 ko ya biya tarar Naira dubu dari biyu. Saidai a yanzu da alama tarar ya biya dan an ganshi yayi Bidiyo. Abokinsa, Mustin Besty ne ya bayyana dawowar Gfresh. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7530760803398552838?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7530760803398552838&source=h5_m&timestamp=1753396131&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_i...
‘Yan majalisar Dattijai sun tafi hutun wata biyu

‘Yan majalisar Dattijai sun tafi hutun wata biyu

Duk Labarai
'Yan majalisar Dattijai sun tafi hutun watanni biyu da suka saba yi duk shekara. Sai nan da watan Satumba 23 sannan zasu dawo daga hutun. Saidai kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa, sauran kwamitin majalisar zasu ci gaba da aiki a yayin da ake hutun. https://twitter.com/Imranmuhdz/status/1948374536266580176?t=DTCiNO-EVCw7S31bP4O4IA&s=19