Kalli Bidiyo da Duminsa Yanda aka saka gawa a kabari, amma kabarin ya ki karbarta a makabartar Bashama dake Kaduna, hankula sun tashi
Rahotanni daga jihar Kaduna na cewa, Kabari ya ki karbar gawar wata mata da ta rasu.
Rahoton yace lamarin ya farune a Makabartar Bashama dake Tudun Wada Kaduna.
A Bidiyon an ga hadda mata nata tururuwar zuwa ganin abinda ya faru cikin makabartar
Saidai wasu da yawa sun musanta faruwar lamarin:
https://www.tiktok.com/@amaryamerabo3/video/7530771752314555655?_t=ZM-8yJlmQQiYbw&_r=1
Rahotan dai yace lamarin jita-jitane.








