Saturday, December 13
Shadow

Duk Labarai

‘Yan Shi’a da Yehudaawa duk abu daya ne, Ko Sheikh Daurawa ma dan Shi’a ne shiyasa yake cewa a musu addu’a>>Inji Sheikh Saidu Aliyu Maikwano

‘Yan Shi’a da Yehudaawa duk abu daya ne, Ko Sheikh Daurawa ma dan Shi’a ne shiyasa yake cewa a musu addu’a>>Inji Sheikh Saidu Aliyu Maikwano

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malamin Addinin Islama, Sheikh Saidu Aliyu Maikwano ya bayyana cewa,Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa dan Shi'a ne shiyasa ma yake cewa a yiwa kasar Iran addu'a a yayin fadansu da kasar Israyla. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga yana wa'azi. Malamin yace 'yan shi'a basu da maraba da Yahudawa inda yace ko Khumaini daya tashi yin gudun Hijira, maimakon ya je kasar Musulmai, sai ya tafi kasar Faransa. A kuma bayyana cewa 'yan shi'...
Ina Kokarin ganin ‘yan Najeriya sun bani aminci, da yadda>>Shugaba Tinubu

Ina Kokarin ganin ‘yan Najeriya sun bani aminci, da yadda>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, yana kokarin ganin ba ayyukan gina tituna da sauransu kadai bane Gwamnatinsa ke yi, hadda ma kokarin ganin mutanen Najeriya sun bashi amici da yadda. Shugaban ya bayyana hakane a yayin kaddamar da titin Aguma Palace–Radio dake Gwagwalada wanda Ministan Abuja, Nyesom Wike yayi. Mataimakin shugaban kasar, Kashim Shettima ne ya wakilci shugaban a waja taron. Yace wannan titi zai taimakawa 'yan kasuwa da saran Al'ummar yanki...
Aure ba rayuwar jin dadi bace>>Inji Matar Mataimakin shugaban kasa, Nana Shettima

Aure ba rayuwar jin dadi bace>>Inji Matar Mataimakin shugaban kasa, Nana Shettima

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matar mataimakin shugaban kasa, Nana Shettima ta bayyana cewa, Aure ba rayuwar jin dadi bace. Ta bayyana hakane a wajan bikin dan ministan sufuri, Farouk Alkali da amaryarsa, Salaha Abdulaziz. Nana Shettima itace uwar taro kuma kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN ya bayyana cewa, a jawabin ta a wajan taron, ta jawo hankalin iyaye su baiwa 'ya'yansu tarbiyya. Tace musamman uwa itace ke da kaso me tsoka wajan gyara tarbiyyar 'ya'ya. Ta yi kira ga ma'auratan dasu zama mas...
Kalli Bidiyo: Sheikh Aminu Daurawa Dan Shi’a ne shiyasa yake cewa awa kasar Iran Addu’a amma baya halatta ga Musulmi na kwarai yawa kasar Iran addu’ar>>Inji Sheikh Saidu Aliyu Maikwano

Kalli Bidiyo: Sheikh Aminu Daurawa Dan Shi’a ne shiyasa yake cewa awa kasar Iran Addu’a amma baya halatta ga Musulmi na kwarai yawa kasar Iran addu’ar>>Inji Sheikh Saidu Aliyu Maikwano

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani malamin Addinin Islama, Sheikh Saidu Aliyu Maikwano ya bayyana cewa, baya halatta ga musulmi yawa kasar Iran Addu'a ta yi nasara aka kasar Israyla. Ya bayyana hakane a wani faifan Bidiyon sa da ya yadu sosai a kafafen sada zumunta. Malamin ya kara da cewa, Iran makiyan Musulmai ne na boye, yayin da Israyla kuma makiyan musulmai ne na bayyane dan haka babu wanda nasararsa ko rashin nasararsa zai amfanar da musulunci. Malamin ya kara da cewa, Sheikh Aminu Daurawa dan Shi'a...
Wannan matar na kira ga Yarbawa da su sheke Hausawa a Legas idan Tinubu bai ci zaben 2027 ba

Wannan matar na kira ga Yarbawa da su sheke Hausawa a Legas idan Tinubu bai ci zaben 2027 ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan matar na kira ga Yarbawa da su Kàshè Hausawa da Inyamurai idan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bai ci zaben shekarar 2027 ba. Matar dai ta dauki hankula inda ake kira ga jami'an tsaro su kamata. Da yawa na ta Allah wadai da ita.
Kalli Bidiyon yanda Gwamna Zulum ya tarar da ma’aikatan gidan Gwamnati dake zuwa aiki da wuri ya basu kyautar Naira Miliyan 2 kowannen su

Kalli Bidiyon yanda Gwamna Zulum ya tarar da ma’aikatan gidan Gwamnati dake zuwa aiki da wuri ya basu kyautar Naira Miliyan 2 kowannen su

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya tarar da ma'aikatan gidan gwamnatin jihar Borno dake zuwa aiki da wuri da sassafe a wata ziyarar ba zata. Rahoton yace ya baiwa kowanne daga cikin ma'aikatan da ya tarar sun je aiki da wuri kyautar Naira Miliyan 2. https://twitter.com/Barde6767/status/1941039164524581243?t=WeG5mzUF7P_z26wPVa8igg&s=19 Da yawa sun yabawa gwamnan game da hakan da yayi.
Ji yanda dan shekara 22 ya auri ‘yar shekaru 16 a Kano bada sanin iyayensu ba amma Hisbah ta warware aure

Ji yanda dan shekara 22 ya auri ‘yar shekaru 16 a Kano bada sanin iyayensu ba amma Hisbah ta warware aure

Duk Labarai
Wani matashi a jihar Kano me suna Aliyu Mukhtar ya auri Budurwarsa me shekaru 16, Fatima bayan da iyayensu suka ki amincewa. Aliyu yace ya gayawa mahaifinsa cewa zai auri Fatima amma dai mahaifin yace yayi yaro. Dan hakane Aliyu ya je ya samu Fatima wadda itama iyayen ta basu amince ba saboda tana ajin karshe ne a sakandare aka daura musu aure. Abokansu ne suka daura musu auren. Duka dangin Ango da amarya sun fusata inda suka kira Hisbah suka sanar mata da halin da ake ciki dan ta yi bincike. Hisbah ta haramta auren inda aka warwareshi saboda babu amincewar iyayen duka ma'auratan.
Ji yanda jikin Wani mutum ya shanye, ya kuma sheke bayan da ya kai matar aure me ‘ya’ya 3 dakin otal

Ji yanda jikin Wani mutum ya shanye, ya kuma sheke bayan da ya kai matar aure me ‘ya’ya 3 dakin otal

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Wani mutum ya gamu da shanyewar rabin jiki a yayin da yake biyan bukatarsa da matar aure me 'ya'ya 3 a dakin Otal. Sunan Mutumin Rafiu Lasisi dan kimanin shekaru 43. Lamarin ya farune a Arigbajo Abeokuta jihar Ogun. Sunan matar Latifat Shobowale kuma tana da aure da 'ya'ya 3. Hukumar 'yansandan jihar ta tabbatar da faruwar lamarin inda tace manajan Otal dinne ya kai mata korafi inda yace mutumin yayi na farko kenan sai ya fadi kasa jikinsa ya shanye. Huk...
Kowa ya ja daga a tsakanin jagororin Adawa na jam’iyyar ADC yace a bashi takara wa’adi daya zai yi, zasu kai labari kuwa?

Kowa ya ja daga a tsakanin jagororin Adawa na jam’iyyar ADC yace a bashi takara wa’adi daya zai yi, zasu kai labari kuwa?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kusan duka manyan jagorin Adawa na jam'iyyar ADC sun bayyana cewa idan aka basu damar tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar, wa'adi daya zasu yi. Rahotanni sun ce tuni Peter Obi ya mikawa tawagar 'yan adawar alkawarin wa'adin mulki daya zai yi idan aka zabeshi. Hakanan shima Rotimi Amaechi ya bayyana bukatar a bashi takarar shugaban kasa a jam'iyyar inda yace wa'adi daya zai yi ya sauka, ya kuma ce dan kudu ne ya kamata ya tsaya takarar shugaban kasa a jam'iyyar a 2027...
Karanta Jadawalin Yankunan da suka fi yaran da basu iya Rubutu ba a Najeriya

Karanta Jadawalin Yankunan da suka fi yaran da basu iya Rubutu ba a Najeriya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Ga Jadawalin yankunan da suka fi yaran da basu iya rubutu ba a Najeriya kamar haka: North-west: 90.1%2. North-east: 90.0%3. North-central: 73.7%4. South-east: 54.9%5. South-south: 43.2%6. South-west: 34.8%