Ina tare da jam’iyyar ADC amma bazan fita daga PDP ba>> InjiSule Lamido
Ba zan bar PDP ba amma ina maraba da haɗakar ƴan adawa don ƙwatar mulki a 2027 - Sule Lamido.
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce a shirye yake ya mara wa kowacce haɗaka ta ƴan adawa don kifar da Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Lamido ya bayyana hakan ne a wata hira da jaridar Vanguard a Abuja a jiya Laraba.
Lamido ya ce ko da ya ke yana goyon bayan haɗewar jam’iyyun adawa ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), bisa jagorancin Sanata Dav...








