Wednesday, March 11
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyon yanda ‘yan kasar Algeria suka tada rigima suka bi Rafali da gudu, bayan da Najeriya ta musu ci 2-0

Kalli Bidiyon yanda ‘yan kasar Algeria suka tada rigima suka bi Rafali da gudu, bayan da Najeriya ta musu ci 2-0

Duk Labarai
Najeriya ta yiwa kasar Algeria 2-0 a wasan da suka buga a yau inda Najeriyar ta kai ga wasan kusa dana karshe. Saidai bayan tashi wasan, abin bai yiwa 'yan kasar Algeria dadi ba. Sun fara lalata abubuwa a filin wasa. https://twitter.com/i/status/2010063651680727176 jA wani Bidiyo kuma an gansu sun bi rafali da gudu, inda ake ta rirrikesu, shi kuma ya tsere. https://twitter.com/i/status/2010067791903379891 https://twitter.com/i/status/2010059652789313607
Kalli Bidiyon irin Godiyar da Adam A. Zango yawa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da ya bashi kyautar Mota

Kalli Bidiyon irin Godiyar da Adam A. Zango yawa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima da ya bashi kyautar Mota

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango yawa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima Godiya bisa motar da ya bashi. Adamu ya saka sakon godiyar a shafinsa na Tiktok inda ya bayyana jin dadinsa da motar. kalli Bidiyon anan https://www.tiktok.com/@og_adam_a_zango_official/photo/7593405187046378772?_r=1&_t=ZS-92xKywFol0q Rahotanni dai sun ce kudin motar ya kai Naira Miliyan 80.
Kalli Bidiyon: Ni zan kawo karshen Dariqa a Najeriya>>Inji Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Ni zan kawo karshen Dariqa a Najeriya>>Inji Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Dr. Hussain Kano dake fadakarwa a kafafen sada zumunta musamman Tiktok, ya bayyana cewa, wai shi zai kawo karshen Darika a Najeriya. Ya bayyana hakane a wani sabon Bidiyonsa da ya wallafa inda aka ganshi yana jawabi kan wani Balaraben Malami da ake ta cece-kuce akansa. https://www.tiktok.com/@dr.hussainkano5/video/7593657848144366904?_t=ZS-92xJ1ufaI6L&_r=1
Wannan Baturen wands yana daya daga cikin shahararrun masu kudin ingila na neman matar aure wurjanjan dan ya samu magaji da zai gaji dukiyarsa

Wannan Baturen wands yana daya daga cikin shahararrun masu kudin ingila na neman matar aure wurjanjan dan ya samu magaji da zai gaji dukiyarsa

Duk Labarai
Baturen kasar Ingila, Sir Benjamin Slade wanda yana daga cikin shahararrun masu kudin kasar na neman matar aure da ya sami magaji da zai gaji Dukiyarsa. Dan shekaru 79 ya tallata cewa yana neman matar aure dake da shekaru tsakanin 20 zuwa 30. Sannan yace zai biya albashin £50,000 kwatankwacin sama da Naira Miliyan 71, sannan zai rika yawo ds ita a cikin jirgin samansa. Yace burinsa shine ya haifi da namiji
Kalli Bidiyon: ina cikin malaman da aka rika biya kudi suna tallata takarar Muslim Muslim

Kalli Bidiyon: ina cikin malaman da aka rika biya kudi suna tallata takarar Muslim Muslim

Duk Labarai
Malam ya bayyana cewa yana cikin malaman da aka rika biya kudi suna tallata takarar Muslim Muslim. Yace har so suke a rika tafiya dasu saboda akwai alawus kuma su sun yi ne tsakani da Allah dan babu Musulmi da za'a kawowa 'yan takarar Muslimi da Musulmi yace baya sonsu. Malam ya zargi manyan malamai da suka rika tallata Muslim Muslim din da yin shiru inda yace su kana ne aka bari suna magana. Yace amma ga gwamnatin nan tsare-tsaren ta na wahalar da al'umma ne. https://twitter.com/i/status/2009801514387419283
Akon Ya je kallon wasan Senegal da Mali: Kalli Bidiyon yanda ya rika murna bayan da Senegal ta ci kwallo

Akon Ya je kallon wasan Senegal da Mali: Kalli Bidiyon yanda ya rika murna bayan da Senegal ta ci kwallo

Duk Labarai
Tauraron mawakin Kasar Senegal, Akon ya harlarci wasan da kasarsa ta buga da kasar Mali. Wasan ya kare Senegal na cin 1-0. An ga Akon ya tashi yana murna bayan da Ndiaye yaciwa Senegal Kwallon da ta basu nasara inda ya rika cewa dama ya fada. https://twitter.com/i/status/2009755389764555007 Bayan Wasan an ga Akon da Sadio Mane suna gaisawa inda Akon ke cewa, zai kasance tare dasu har su yi nasara. https://twitter.com/i/status/2009899112754184389
Kalli Bidiyon: An bayyana wani Abu marar dadi da kasar Amùrķà zatawa shugaba Tinubu

Kalli Bidiyon: An bayyana wani Abu marar dadi da kasar Amùrķà zatawa shugaba Tinubu

Duk Labarai
Malamin Kirista, Primate Ayodele ya bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi hattara dan kuwa zai gamu da kalubale da yawa Ya bayyana cewa, Kasar Amurka zata shirya abubuwa da zarge-zarge akan Tinubu din. Yace kuma Gwamnonin dake ta komawa APC zasu ci amanar shugaban kasar. Ya bayyana hakane ga mutanen cocinsa. https://twitter.com/i/status/2009587959490637969
‘Yar Najeriya ta farko ta samu Mukamin Brigadier General a gidan sojan kasar Amurka

‘Yar Najeriya ta farko ta samu Mukamin Brigadier General a gidan sojan kasar Amurka

Duk Labarai
Amanda Azubuike wadda ke aiki da sojan Amurka, ta zama mace ta farko kuma 'yar Najeriya data kai matsayin Brigadier General. Shekarunta 57 kuma hakan ya sa ta zama wata abin koyi ga mata masu neman su zama jajrirtattu a fanno ni daban-daban na rayuwa. Mahaifin ta dan Najeriya ne inda mahaifiyarta kuma 'yar kasar Zimbabwe ce, Mahaifanta sun hadu ne a kasar Ingila inda suka yin aure. Saidai daga baya sun rabu inda mahaifiyarsu ta daukesu suka koma kasar Amurka da zama.