
Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da gangan ya rika shirya yanda za’a Shyekye mutanen kudancin Kaduna
Kuma har alfahari yake da hakan.
Shiyasa har yanzu bamu manta dashi ba zafin abinda ya mana har yanzu yana damunmu a zuciya.
Sannan ya kawo rarrabuwar kawuna, ‘yan Kudancin Kaduna dake zaune a Arewacin Jihar yasa dole suka rika komawa Kudanci.
El-Rufai ya gasamu
Amma cikin shekara daya da zuwa Gwamna Uba sani ya kawo mana sauki
Inji Ministan Tsaro, Christopher Musa