Sunday, August 9
Shadow

Ina da addu’ar da zan yi in gama da ‘yan Bìndìgà>>Pastor Adegboye Gabriel Olabisi 

Pastor Adegboye Gabriel Olabisi na cocin Worksword of God Church ya bayyana cewa ta hanyar karfin da Allah ya bashi, yana da addu’ar da zai yi wadda zata gama da ‘yan Bindiga.

Worksword of God Church dai a baya ya hakaito cewa, Bola Ahmad Tinubu zai zama shugaban Najeriya tun kamin ya zama.

Kuma yakan bayyana abubuwa da yake tunanin zasu faru nan gaba

Karanta Wannan  Farashin ɗanyen man fetur ya yi mummunar faɗuwa a kasuwar duniya wadda rabon da aka irinta tun shekaru 5 da suka gabata, kudin shigar Najeriya zasu samu Gibi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *