
Malamin Addinin Islama, Sheikh Abdulrazaq Yahya Haifan ya bayyana cewa indai mutum na da tumbi to basirarsa bata da yawa, inji ibn Hajar.
Hakanan yace Imamushshafi’i ya bayyana cewa bai taba ganin mutum kato me hankali ba.
Saidai ya bayyana wasu kalilan inda yace akan samu jefi-jefi.