
Alaramma Ahmad Sulaiman ya dauki hankula a kafafen sada zumunta biyo bayan Bidiyonsa da aka gani yanawa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Addu’ar zarcewa a 2027.
Ahmad Sulaiman yayi wannan addu’a ne a wajan taron fara yiwa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf yakin neman zabe.