
A yayin da Tauraruwar Kannywood, Khadija MaiNumfashi tace malamin da yacewa Momi Gombe Fasika ya fito ya janye kalamansa ko su nuna masa karfin kudi.
Wani ya fito yace Khadija ta janye kalamanta akan malaminsu ko itama su tona mata asiri kan abinda ta taba yi a Kwanar Dangora.
Yace idan suka fitar da Update dinta, saboda kunya ba zata sake kafawa kanta Kyamara ba.