Wednesday, September 9
Shadow

Muna son a sako mana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai >>Inji Ordinary President

Me Brekete Family, Ahmad Isa ya nemi a sako tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Ordinary President ya bayyana cewa, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na daga cikin shuwagabannin da suka ragewa Arewa dake da gwabi-gwabi.

Yace tabbas ya cutar da talakawa a lokacin yana gwamnan Kaduna amma duk da haka yana da amfani.

Karanta Wannan  Labarin cewa an cire George Akume wanda kiristane daga mukamin sakataren gwamnatin tarayya, an mayeshi da musulma, Hadiza Bala Usman ka iya jawo rikicin addini>>Inji Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *