
Me Brekete Family, Ahmad Isa ya nemi a sako tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.
Ordinary President ya bayyana cewa, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na daga cikin shuwagabannin da suka ragewa Arewa dake da gwabi-gwabi.
Yace tabbas ya cutar da talakawa a lokacin yana gwamnan Kaduna amma duk da haka yana da amfani.