Saturday, August 15
Shadow

Kalli Bidiyon Gwanin Burgewa: Yanda matar ministan Abuja, Nyesom Wike ta je ta cire masa hula ta goge masa zufa yayin da yake jawabi a wajan taro

Matar ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ta dauki hankula bayan da aka ganta ta je ta cire masa hula ta goge masa zuba.

An ji yanda mutane suka tafa mata.

Lamarin ya kayatar sosai.

Karanta Wannan  Gwamnatin sojin Nijar ta hana sojoji yin ritaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *