
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta kama wata matashiya me shekaru 18 saboda Bidiyon badala da ta yi wanda ya watsu sosai.
Matashiyar tace ta je Kano daga jihar Adamawa ne dan ta shiga Harkar fim inda tace sanadiyyar hakan ne ta hadu da wasu matasa suka rika Bidiyon badala wanda ya watsu sosai a kafafen sada zumunta.
Shima wanda suka yi Bidiyon tare an kamoshi ya bayyana nadamar abinda ya aikata.