Friday, May 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Masoyan Adam A. Zango sun ce zasu sai mata fom din takarar Gwamna ko sanata a Kaduna

Masoyan Tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango sun sha Alwashin sai masa fom din takarar gwamna ko dan majalisa a jihar Kaduna.

Sun kuma sha alwashin tsayawa dan yi masa yakin neman zabe.

Saidai a martaninsa, Adam A. Zango yace shi yana tare da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima amma ya gode da soyayyar da masoyan nasa suka nuna masa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon da Duminsa: Tsohon Shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fito zaiwa magoya bayansa jawabi bayan da suka je kofar gidansa suna kiran ya fito takarar shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *