
Bidiyon ya bayyana dauke da muryar wadda ake cewa, itace mahaifiyar matashiya Halima wadda Bidiyon ta ya karade kafafen sada zumunta.
An ji Mahaifiyar tata na bayar da labarin yanda ta samu labarin abinda ya faru da diyarta kuma har ta je gidan su yaron da yawa diyar tata tonon silili.
Tace ta hadu da mahaifiyar yaron da mahaifinsa inda suka tattauna a karshe dai mahaifinsa yace mata tunda ba ciki yawa diyarta ba kawai kowa yayi hakuri a karshe yace ta tashi ta fitar musu daga gida.
Da yawa dai sun rika bayyana cewa gadukkan Lamu mahaifin yarinyar bashi da rai.