Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Ni dai ban ga Aibun kalaman da Dr. Hussain yayi ba na cewa kada Allah yasa ranar Qiyama ya kai matsayin da sai Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya ceceshi kamin ya shiga Aljannah ba>>Inji Dr. Jameel

Dr. Jamilu ya goyi bayan Dr. Hussain Kano kan kalamansa na cewa yana rokon Allah kada ya kaishi matsayin da sai ya nemi taimakon Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ranar qiyama kamin ya shiga Aljannah.

Dr. Jamilu yace ya saurari jawabin Dr. Hussain Kano Gaba daya kuma bai gano aibu a cikin kalaman ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo yayin da Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ke tambayar Anya Baffa Bichi na da hankali kuwa kan maganar da yayi ta cewa ana baiwa Kwankwaso Biliyan biyu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *