Saturday, August 8
Shadow

Kalli Bidiyon: Nusee Baby ta sake sakin Bidiyon badala bayan kamen da Hisbah suka mata, inda tace babu wanda ke shirya wani sai Allah

Tauraruwar Tiktok, Nusee Baby daga jihar Sokoto ta sake sakin wani Bidiyo tana rawa irin wacce bata dace ba.

Ta yi hakan ne bayan da Hukumar Hisbah a jihar Sokoto ta sakota bayan kamun data mata saboda irin wadannan abubuwan.

Nusee ta bayyana cewa, babu wanda ke shirya wani sai Allah.

Tace ita kamen da Hisbah suka mata ma taimakonta yayi saboda wanda bai santa ba a yanzu ya santa.

Karanta Wannan  TURKASHI: Wasu Matasa Sun Taso Daga Jihar Katsina Zuwa Abuja A Kafa Domin Su Yi Ido Hudu Da Matar Kashim Shettima, Ministar Jinkai, Shugaban 'Yan Sanda Na Kasa Da Kuma Ibrahim Kabiru Masari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *