Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon sabbin gidajen da gwamnatin Shugaba Tinubu ta ginawa Alkalai saidai da yawa na zargin cewa toshiyar baki ce

An yi bikin kaddamar da gidajen da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da Ministan Abuja, Nyesom Wike suka ginawa alkalai na kotunan daukaka kara.

Saidai hakan ya jawo zarge-zarge a zukatan ‘yan kasa.

Da yawa na zargin cewa, an gina gidajenne a matsayin toshiyar baki ga alkalan.

Karanta Wannan  Yanzu-Yanzu:Gwamna Abba ya gana da Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *